ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankin Duniya Zai Dawo Da Kadadar Noma Sama Da Miliyan Daya A Arewa

by Abubakar Abba
2 years ago
Bankin duniya

Bankin Duniya ya kudiri sake dawo da Kadada sama da milyan daya ta kasar noma, wanda Hamada ta yi wa kutse aka kuma yi watsi da sakamakon ayyukan haramtattun masu hakar ma’adanan wannan kasa a Arewacin Nijeriya.

“Bisa goyon bayan Gwamnatin Tarayya tare da gwamnoni 19 da ke jihohon Arewacin Nijeriya, wannan kasar noma da tuni aka yi watsi da ita, za a iya sake dawo da ita domin ci gaba da yin noma a cikin shekaru shida kacal, musamman don kara habaka ayyukan noma a jihohin da ke yankin Arewa”, a cewar Babban Bankin.

  • Kwamandojin Boko Haram 4 Da Wasu 13 Sun Mika Wuya Ga MNJTF

Wani babban jami’in aikin kula da yanayin aikin noma da samar da ingantacciyar kasar noma (ACReSAL), Abdulhameed Umar ya tabbatar da hakan a yayin da ke nasa jawabin a taron bita na kwanaki biyu da aka shirya wa wasu daga cikin jami’an aikin na ACReSAL da ke a jihohi 19 na Arewacin wannan kasa.

ADVERTISEMENT

Taron, wanda ya gudana a garin Jos da ke Jihar Filato, Umar ya kara da cewa, kasar noma a Arewacin Nijeiya na ci gaba da fuskantar kwaranyowar Hamada, gurbatar muhalli, zaizayar kasa da kuma hakar ma’adanan kasa, musamman a Jihohin Nasarawa, Zamfara da sauran makamantansu, wanda hakan ke tilasta manoma da makiya a yankunan yin hijira zuwa wasu yankunan kasar daban.

Har ila yau a nasa jawabin, Jami’in hukumar ACReSAL na Jihar Filato Garuba Gowon ya bayana cewa, manufar aikin shi ne domin jawo hankalin jihohin da ke kasar nan kan afkuwar dumamar yanayi da kuma kokarin da ake yi wajen samar da wadataccen abinci mai gina jikin dan Adam.

LABARAI MASU NASABA

An Horas Da Masu Kiwon Dabbobi Dabarun Kiwon Zamani

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Yaba Da Tsarin Aikin Noma Na Jihar Jigawa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Abubuwa Biyar Game Da Kiwon Talotalo
Noma Da Kiwo

An Horas Da Masu Kiwon Dabbobi Dabarun Kiwon Zamani

December 20, 2025
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Yaba Da Tsarin Aikin Noma Na Jihar Jigawa
Noma Da Kiwo

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Yaba Da Tsarin Aikin Noma Na Jihar Jigawa

December 19, 2025
Kiwon Dabbobi Da Fasahar Kimiyyar Zaman
Noma Da Kiwo

Kiwon Dabbobi Da Fasahar Kimiyyar Zaman

December 14, 2025
Next Post
Zantawa Da Dilma Rousseff, Shugabar Sabon Bankin Samar Da Ci Gaba

Zantawa Da Dilma Rousseff, Shugabar Sabon Bankin Samar Da Ci Gaba

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.