• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ya Nuna Yadda ’Yan Peru Ke Fatan Ganin An Samar Da Salon Kasa Na Hadin Gwiwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Binciken Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ya Nuna Yadda ’Yan Peru Ke Fatan Ganin An Samar Da Salon Kasa Na Hadin Gwiwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Peru makwafciyar kasar Sin ce ta bangaren tekun Pacifik, kuma fadadar kusancin sassan biyu ta fuskar tattalin arziki, da hadin gwiwar cinikayya, da musayar al’adu, na ci gaba da matso da kasashen biyu kusa da juna, a matsayin kawaye kuma makwafta a yankin tekun Pacifik. 

 

Yayin ziyarar shugaban kasar Sin Xi Jinping kasar Peru, a karon farko, kafar watsa labarai ta CGTN, karkashin cibiyar tattauna harkokin kasa da kasa a sabon zamani, da cibiyar zurfafa bincike game da harkokin kasa ta Peru, sun kaddamar da wani binciken jin ra’ayin jama’a, game da karbuwar kasar Sin tsakanin al’ummun kasar Peru a shekarar 2024 inda ’yan kasar Peru 1,111 suka bayyana ra’ayoyinsu.

  • Sin Ta Harba Kumbon Tianzhou-8 Na Dakon Kayayyaki Zuwa Tashar Binciken Samaniya Ta Tiangong
  • Bankin Duniya Da Hukumar Lamuni Ke Yi Wa Tsarin Ilimin Nijeriya Zagon-kasa – ASUU

Sakamakon binciken ya nuna yadda masu bayyana ra’ayoyin suka yi amanna da kawancen gargajiya tsakanin Sin da Peru, da nasarar hadin gwiwarsu, tare da fatan ganin an gina “Salon kasar Peru” na inganta alakar Sin da kasashen Latin Amurka, da bunkasa hadin gwiwa bisa matsayin koli, tsakanin kasashe masu tasowa da masu saurin samun ci gaba.

 

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

A matsayin Sin na kasa mai tasowa mafi girma a duniya, nasarorin da ta cimma, da mahangarta ta zamanantarwa, sun samar da wata gogewa, da tarin damammaki ga kasashe masu tasowa da masu saurin samun ci gaba.

 

Kazalika, sakamakon binciken ya nuna yadda masu bayyana ra’ayoyin suka gamsu da nasarorin da kasar Sin ta samu, ta fuskar ci gaba mai inganci da bude kofa bisa matsayin koli.

 

Cikin masu bayyana ra’ayoyin, kaso 97.2% sun yaba da saurin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin. Kana kaso 94.8% sun amince cewa tattalin arzikin kasar zai ci gaba da bunkasa. Har ila yau, kaso 89.9% sun gamsu da muhimmancin gudummawar kasar Sin ta fuskar ingiza daidaito a tsarin rarraba hajojin masana’antu tsakanin sassan duniya.

 

A daya hannun kuma, kaso 85.7% na ganin Sin na da babbar kasuwa wadda ke bude, kuma mai karbar takara ta adalci. Akwai kuma kaso 96.6% da suka yabawa kasar Sin, bisa muhimmiyar gudummawa da ta bayar wajen farfado da tattalin arzikin duniya. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cafke Dandabar Da Ya Daba Wa Wata Mata Wuka Ta Mutu A Adamawa

Next Post

Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

13 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

13 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

15 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

18 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

19 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

21 hours ago
Next Post
Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.