• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ya Nuna Yadda ’Yan Peru Ke Fatan Ganin An Samar Da Salon Kasa Na Hadin Gwiwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
Peru

Kasar Peru makwafciyar kasar Sin ce ta bangaren tekun Pacifik, kuma fadadar kusancin sassan biyu ta fuskar tattalin arziki, da hadin gwiwar cinikayya, da musayar al’adu, na ci gaba da matso da kasashen biyu kusa da juna, a matsayin kawaye kuma makwafta a yankin tekun Pacifik. 

 

Yayin ziyarar shugaban kasar Sin Xi Jinping kasar Peru, a karon farko, kafar watsa labarai ta CGTN, karkashin cibiyar tattauna harkokin kasa da kasa a sabon zamani, da cibiyar zurfafa bincike game da harkokin kasa ta Peru, sun kaddamar da wani binciken jin ra’ayin jama’a, game da karbuwar kasar Sin tsakanin al’ummun kasar Peru a shekarar 2024 inda ’yan kasar Peru 1,111 suka bayyana ra’ayoyinsu.

  • Sin Ta Harba Kumbon Tianzhou-8 Na Dakon Kayayyaki Zuwa Tashar Binciken Samaniya Ta Tiangong
  • Bankin Duniya Da Hukumar Lamuni Ke Yi Wa Tsarin Ilimin Nijeriya Zagon-kasa – ASUU

Sakamakon binciken ya nuna yadda masu bayyana ra’ayoyin suka yi amanna da kawancen gargajiya tsakanin Sin da Peru, da nasarar hadin gwiwarsu, tare da fatan ganin an gina “Salon kasar Peru” na inganta alakar Sin da kasashen Latin Amurka, da bunkasa hadin gwiwa bisa matsayin koli, tsakanin kasashe masu tasowa da masu saurin samun ci gaba.

 

LABARAI MASU NASABA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

A matsayin Sin na kasa mai tasowa mafi girma a duniya, nasarorin da ta cimma, da mahangarta ta zamanantarwa, sun samar da wata gogewa, da tarin damammaki ga kasashe masu tasowa da masu saurin samun ci gaba.

 

Kazalika, sakamakon binciken ya nuna yadda masu bayyana ra’ayoyin suka gamsu da nasarorin da kasar Sin ta samu, ta fuskar ci gaba mai inganci da bude kofa bisa matsayin koli.

 

Cikin masu bayyana ra’ayoyin, kaso 97.2% sun yaba da saurin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin. Kana kaso 94.8% sun amince cewa tattalin arzikin kasar zai ci gaba da bunkasa. Har ila yau, kaso 89.9% sun gamsu da muhimmancin gudummawar kasar Sin ta fuskar ingiza daidaito a tsarin rarraba hajojin masana’antu tsakanin sassan duniya.

 

A daya hannun kuma, kaso 85.7% na ganin Sin na da babbar kasuwa wadda ke bude, kuma mai karbar takara ta adalci. Akwai kuma kaso 96.6% da suka yabawa kasar Sin, bisa muhimmiyar gudummawa da ta bayar wajen farfado da tattalin arzikin duniya. (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka
Daga Birnin Sin

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
Next Post
Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.