Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Buɗe Taron Ƙungiyar Matan Gwamnonin Arewa A Yankari

by Tayo Adelaja
October 17, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muazu Hardawa, Bauchi

A jiya ne aka buɗe taron ƙungiyar matan gwamnonin Arewa a wurin shaƙatawa na Yankari da ke Jihar Bauchi. Taron Wanda ya samu halartar matan gwamnonin da muƙarrabansu, ya tattauna kan batutuwa da dama game da irin ƙalubalen da Mata ke fuskanta a arewacin Nijeriya.

samndaads

Uwargidan gwamnan jihar Bauchi Hajiya Hadiza Mohammed Abubakar cikin jawabinta na buɗe taron ta yaba da ƙoƙarin uwargidan shugaban kasa Hajiya Aisha buhari game da shirinta na inganta rayuwar matan Nijeriya don haka ta CE an shirya wannan taron ne domin duba yadda za inganta rayuwar mata a gidajensu ta hanyar Samar musu da Sana’a da kuma Bunkasa karatun yara mata. Don haka ta bukaci mazajensu kan su temaka musu wajen cimma wannan buri nasu.

Haka kuma ta roki mata a Nijeriya da su himmatu wajen Neman abin kan su don rayuwarsu ta inganta. Ta kara da cewa a jihar Bauchi sun fito da manufofi masu yawa na temakon mata don inganta musu rayuwa.

Har wa Yau ya kara da city wa gwamnonin arewan za su taimaki matana masu wajen inganta rayuwa mata a jihohin da Duke mulki duk da irin matsalolin da ake ciki a Arewa fatar su shi ne a kawo karshen kuncin da mata ke ciki a wannan lokacin.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Allah Ya Yi Wa Shugaban Ƙungiyar Izala Na Gombe Rasuwa

Next Post

Ƙananan Yara Miliyan 20 Ke Gararamba A Titinan Duniya -Waiya

RelatedPosts

Matsalar Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa

Matsalar Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Daga Ibrahim Ibrahim, Kaduna A jiya Alhamis ne masu ruwa...

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 300 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 300 A Zamfara

by Muhammad
14 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa 'yan bindiga sun kai...

Yadda ‘Yan Kungiyar Asiri Suka Tayar Da Hankulan Jama’a A Lokoja

Yadda ‘Yan Kungiyar Asiri Suka Tayar Da Hankulan Jama’a A Lokoja

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Daga Ahmed Muhammed Danasabe, Lokoja Mazauna birnin Lokoja da kewayenta,...

Next Post

Ƙananan Yara Miliyan 20 Ke Gararamba A Titinan Duniya -Waiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version