• Leadership Hausa
Saturday, February 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Buhari Ya Sake Shillawa Kasar Ghana Don Halartar Taron ECOWAS

by Muhammad
8 months ago
in Manyan Labarai
0
Buhari Ya Sake Shillawa Kasar Ghana Don Halartar Taron ECOWAS

A ranar Asabar 4 ga watan Yuni shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai halarci wani taro na musamman na kungiyar ECOWAS a birnin Accra na kasar Ghana kan harkokin siyasa a kasar Mali da sauran sassan yankin.

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar Femi Adesina ya fitar, taron da zai gudana a fadar shugaban kasa da ke babban birnin Accra, wanda aka fi sani da gidan Jubilee, ana sa ran zai duba irin ci gaban da gwamnatin mulkin sojan kasar ta Mali ta samu kan mayar da kasar bisa tafarkin demokradiyya.

  • Gwamnonin APC Suna Goyan Bayan Osinbajo A Zaben Fidda Gwani

Shugabannin kasashen za su kuma duba halin da ake ciki a Jamhuriyar Burkina Faso da Guinea.

Shugaban zai samu rakiyar Ministan Harkokin Waje, Geoffrey Onyeama, Mai ba Shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Maj-Gen Babagana Monguno (rtd) da Darakta Janar na Hukumar Leken Asiri ta Kasa (NIA), Amb. Ahmed Rufa’i Abubakar.

Bayan kammala taron zai koma Abuja.

Labarai Masu Nasaba

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

Tags: AccraBuhariGhana
Previous Post

Matasa A Guji Bangar Siyasa, ‘Yan Siyasa Ba Za Su Ba Ku Komai Ba Sai Ƙwaya – Matasan Arewa A Kudu

Next Post

Yadda Sabon Irin ‘Tela Maize’ Zai Rage Asarar Da Manoman Masara Ke Yi

Related

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike
Manyan Labarai

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

5 hours ago
Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari
Manyan Labarai

Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

6 hours ago
Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi
Manyan Labarai

Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi

10 hours ago
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace  A Kaduna 
Manyan Labarai

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace A Kaduna 

1 day ago
Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja
Manyan Labarai

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

1 day ago
CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin  Kudi    
Manyan Labarai

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin  Kudi   

1 day ago
Next Post
Yadda Sabon Irin ‘Tela Maize’ Zai Rage Asarar Da Manoman Masara Ke Yi

Yadda Sabon Irin ‘Tela Maize’ Zai Rage Asarar Da Manoman Masara Ke Yi

LABARAI MASU NASABA

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

February 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

February 3, 2023
Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa

February 3, 2023
Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

February 3, 2023
Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon

Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon

February 3, 2023
Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

February 3, 2023
Ana Gab Da Gabatar Da Kumfyutar Quantum Na Sin Mai Suna Wukong

Ana Gab Da Gabatar Da Kumfyutar Quantum Na Sin Mai Suna Wukong

February 3, 2023
CMG Zai Nuna Bikin Kunna Fitilu Na Shekarar 2023 Da Yammacin Ranar Lahadi

CMG Zai Nuna Bikin Kunna Fitilu Na Shekarar 2023 Da Yammacin Ranar Lahadi

February 3, 2023
Sin Za Ta Fadada Shigo Da Hajoji Masu Nagarta A Shekarar Nan Ta 2023

Sin Za Ta Fadada Shigo Da Hajoji Masu Nagarta A Shekarar Nan Ta 2023

February 3, 2023
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

February 3, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.