• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar Rogo A Duk Shekara A Nijeriya Ya Kai  Tan Miliyan 300,000, Cewar Masana

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Bukatar Rogo A Duk Shekara A Nijeriya Ya Kai  Tan Miliyan 300,000, Cewar Masana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu masana a fannin noman Rogo a kasar nan, sun bayyana cewa,  bukatar da ake da ita ta Rogo don sarrafa shi zuwa sauran nau’ukan abinci ya kai tan miliyan  300,000 a duk shekara.

Sun bayyana hakan ne a lokacin wani taron masu ruwa da tsaki a fannin da suka gudanar a babban birinin tarayyar Abuja.

  • Rikicin Nijar: Tinubu Ya Aika Janar Abdulsalami, Sultan Na Sokoto Zuwa Yamai
  • Chelsea Ta Dauki Mai Tsaron Raga Daga Brighton

A cewarsu,  samar da shi ya kai kasa da tan 10,000 tonnes; haka ana kara bukatar Rogon wajen sarrafa magunguna da suka kai sama da tan 350,000.

Sun kara da cewa, karin bukatar da ake da ita ta man da ake samu da ake kiransa a turance ethanol da ake yin amfani da shi wajen girki da kuma wanda ake sanya wa ababen hawa wato a kasar nan ya karu zuwa lita biliyan daya.

“Samar  da shi ya kai kasa da tan 10,000 tonnes; haka ana kara bukatar Rogon wajen sarrafa magunguna da suka kai sama da tan 350,000.”

Labarai Masu Nasaba

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

Masanan sun ci gaba da cewa,  sama da kadada miliyan 24 ake noman Rogo a kasashe 106, inda suka bayyana cewa,  Nijeriya ke a kan gaba wajen samar da shi.

Kazalika, a cewarsu, amfanin  ya kasance daya daga cikin amfanin gona da ke kara karfafa tattalin arzikin duniya.

Sun sanar da cewa, bincike ya nuna cewa, Nijeriya a matsayinta ce take kan gaba wajen noman Rogo, inda  suka ce, kasar na samar da kimanin tan miliyan 53 na Rogo a duk shekarar.

Sun kara da cewa, kasr na kuma  samar da akalla tan  7.7 ako wacce kadada daya.

Sun  bayyana cewa, bisa wata kididdigar da aka fitar a kwnan baya, ta bayyana cewa, daga cikin tan miliyan 53 na Rogon da ake noma wa a Nijeriya a duk shekara.

Kazalika sun bayyana cewa, sama da kashi 90 a cikin dari  ana sarrafa Rogon zuwa sauran wasu nau’ukan abinci, inda kuma masana’antun da ke sarrafa shi a kasar suke ci gaba da nuna bukatarsa.

Hakazalika, fannin na noman Rogon ya taimaka wajen samar wa da  miliyoyin ‘yan Nijeriya aikin yi idan kuma aka inganta fannin, zai samar fiye da hakan.

“Kashi 90 a cikin dari  ana sarrafa Rogon zuwa sauran wasu nau’ukan abinci, inda kuma masana’antun da ke sarrafa shi a kasar suke ci gaba da nuna bukatarsa.”

Wasu daga cikin manoman da suka halarci taron na masu ruwa da tsaki a fannin na noman Rogon a kasar nan sun bayyana cewa, akwai bukatar gwamnatin tarayya ta kara bunkasa fannin ganin cewa, fanni ne da ke kara  bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

 “Nijeriya ta kasance a kan gaba wajen fitar da Rogo zuwa kasar waje, inda kuma hakan ke kara habaka mata kudaden ta ajiya a asusun kasar waje.”

Sun kuna nuna bacin ransu akan yadda  Nijeriya ke shigo da Rogon da ya kai na sama da dala miliyan 600 a duk shekara.

“Fannin na noman Rogon a kasar nan sun bayyana cewa, akwai bukatar gwamnatin tarayya ta kara bunkasa fannin ganin cewa, fanni ne da ke kara  bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.”

Sun yi nuni da cewa, akwai matukar bukatar a samo masu zuba dimbin jarinsu a fannin, musamman don a cike gibin bukatar da ake da shi da kuma tura shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Rogo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Amfanin Manhajar Gmail A Wayoyin Hannu

Next Post

Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar

Related

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

6 days ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

6 days ago
Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

2 weeks ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

2 weeks ago
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji
Noma Da Kiwo

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

2 weeks ago
Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje
Noma Da Kiwo

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

3 weeks ago
Next Post
Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar

Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar

LABARAI MASU NASABA

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.