ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar Rogo A Duk Shekara A Nijeriya Ya Kai  Tan Miliyan 300,000, Cewar Masana

by Abubakar Abba
3 years ago
Rogo

Wasu masana a fannin noman Rogo a kasar nan, sun bayyana cewa,  bukatar da ake da ita ta Rogo don sarrafa shi zuwa sauran nau’ukan abinci ya kai tan miliyan  300,000 a duk shekara.

Sun bayyana hakan ne a lokacin wani taron masu ruwa da tsaki a fannin da suka gudanar a babban birinin tarayyar Abuja.

  • Rikicin Nijar: Tinubu Ya Aika Janar Abdulsalami, Sultan Na Sokoto Zuwa Yamai
  • Chelsea Ta Dauki Mai Tsaron Raga Daga Brighton

A cewarsu,  samar da shi ya kai kasa da tan 10,000 tonnes; haka ana kara bukatar Rogon wajen sarrafa magunguna da suka kai sama da tan 350,000.

ADVERTISEMENT

Sun kara da cewa, karin bukatar da ake da ita ta man da ake samu da ake kiransa a turance ethanol da ake yin amfani da shi wajen girki da kuma wanda ake sanya wa ababen hawa wato a kasar nan ya karu zuwa lita biliyan daya.

“Samar  da shi ya kai kasa da tan 10,000 tonnes; haka ana kara bukatar Rogon wajen sarrafa magunguna da suka kai sama da tan 350,000.”

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Masanan sun ci gaba da cewa,  sama da kadada miliyan 24 ake noman Rogo a kasashe 106, inda suka bayyana cewa,  Nijeriya ke a kan gaba wajen samar da shi.

Kazalika, a cewarsu, amfanin  ya kasance daya daga cikin amfanin gona da ke kara karfafa tattalin arzikin duniya.

Sun sanar da cewa, bincike ya nuna cewa, Nijeriya a matsayinta ce take kan gaba wajen noman Rogo, inda  suka ce, kasar na samar da kimanin tan miliyan 53 na Rogo a duk shekarar.

Sun kara da cewa, kasr na kuma  samar da akalla tan  7.7 ako wacce kadada daya.

Sun  bayyana cewa, bisa wata kididdigar da aka fitar a kwnan baya, ta bayyana cewa, daga cikin tan miliyan 53 na Rogon da ake noma wa a Nijeriya a duk shekara.

Kazalika sun bayyana cewa, sama da kashi 90 a cikin dari  ana sarrafa Rogon zuwa sauran wasu nau’ukan abinci, inda kuma masana’antun da ke sarrafa shi a kasar suke ci gaba da nuna bukatarsa.

Hakazalika, fannin na noman Rogon ya taimaka wajen samar wa da  miliyoyin ‘yan Nijeriya aikin yi idan kuma aka inganta fannin, zai samar fiye da hakan.

“Kashi 90 a cikin dari  ana sarrafa Rogon zuwa sauran wasu nau’ukan abinci, inda kuma masana’antun da ke sarrafa shi a kasar suke ci gaba da nuna bukatarsa.”

Wasu daga cikin manoman da suka halarci taron na masu ruwa da tsaki a fannin na noman Rogon a kasar nan sun bayyana cewa, akwai bukatar gwamnatin tarayya ta kara bunkasa fannin ganin cewa, fanni ne da ke kara  bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

 “Nijeriya ta kasance a kan gaba wajen fitar da Rogo zuwa kasar waje, inda kuma hakan ke kara habaka mata kudaden ta ajiya a asusun kasar waje.”

Sun kuna nuna bacin ransu akan yadda  Nijeriya ke shigo da Rogon da ya kai na sama da dala miliyan 600 a duk shekara.

“Fannin na noman Rogon a kasar nan sun bayyana cewa, akwai bukatar gwamnatin tarayya ta kara bunkasa fannin ganin cewa, fanni ne da ke kara  bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.”

Sun yi nuni da cewa, akwai matukar bukatar a samo masu zuba dimbin jarinsu a fannin, musamman don a cike gibin bukatar da ake da shi da kuma tura shi.

Rogo
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar

Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.