• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar dattawa ta yi fatali da yunkurin daukar matakin amfani da karfin soji a kan Jamhuriyar Nijar. 

Majalisar ta yi kira ga mambobin ECOWAS da sauran shugabanni da su yi tir da juyin mulki a kasar tare da tashi tsaye wajen daidaita lamura ta sigar da ya dace.

  • Bukatar Rogo A Duk Shekara A Nijeriya Ya Kai  Tan Miliyan 300,000, Cewar Masana
  • Manchester United Ta Dauki Hujland Daga Atalanta

A cewar majalisar akwai bukatar daukar matakan laluma da zurfin tunani wajen shawo kan rigimar shugabanci da ke faruwa a Nijar.

A ranar Juma’a ne shugaba Tinubu ya rubuta wasika ga majalisar ya a neman amincewarta kan aiwatar da matsayar da shugabanni ECOWAS suka cimma a kan halin da kasar Nijar ke ciki.

A jawabin ECOWAS da shugabanta, Bola Ahmed Tinubu ya fitar, ya ce daukar matakin karfin soji ne kawai zai kawo karshen juyin mulkin da sojoji suka yi a Nijar.

Labarai Masu Nasaba

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

A yayin zaman majalisar a ranar Asabar, Sanata Bamidele Opeyemi, ya bijiro da batun tare da nuna adawa da matakin karfin Soja, inda majalisar ta cimma matsayar kin amincewa da matakin tare da neman shugaban Nijeriya da ya kara azama wajen ganin an shawo kan rikicin ta hanyar tattaunawa.

Da yake magana bayan zaman da majalisar ta yi a sirrance na tsawon awa biyu, shugaban majalisar, Godswill Akpabio, ya ce ba su amince a dauki matakin Soja kan Nijar ba ne saboda kyakkyawar alaka da ta jima a tsakanin Nijar da Nijeriya.

“Zaman namu, majalisa ta yi tir da juyin mulkin da ya wakana a jamhuriyyar Nijar.

“Majalisa ta jinjina wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da sauran shugabanni ECOWAS bisa daukan matakin gaggawa kan lamarin.”

Ya ce, amma Tinubu ya bi matakin tambayar majalisar domin zuwa ga fagen yaki domin aiwatar da matsayar da ECOWAS ta cimma, “Jagorancin majalisa za ta samu shugaban kasan domin fadi masa matakin da ya dace a dauka domin shawo kan wannan lamarin domin tabbatar ba a lalata alakar da ke tsakanin Nijar da Nijariya ba,” Akpabio ya shaida.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ECOWASJuyin MulkiMajalisar DattawaNijarTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bukatar Rogo A Duk Shekara A Nijeriya Ya Kai  Tan Miliyan 300,000, Cewar Masana

Next Post

Shugaban Nijeriya Ya Aza Harsashin Ginin Sabuwar Tashar Wutar Lantarki Da Kamfanin Sin Zai Gudanar 

Related

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

5 hours ago
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara
Manyan Labarai

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

7 hours ago
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

17 hours ago
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

1 day ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

2 days ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

2 days ago
Next Post
Shugaban Nijeriya Ya Aza Harsashin Ginin Sabuwar Tashar Wutar Lantarki Da Kamfanin Sin Zai Gudanar 

Shugaban Nijeriya Ya Aza Harsashin Ginin Sabuwar Tashar Wutar Lantarki Da Kamfanin Sin Zai Gudanar 

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.