• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

CITAD Ta Bai Wa ‘Yan Jarida 10 Tallafi Don Gudanar Da Bincike Game Da Cin Hanci

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
CITAD Ta Bai Wa ‘Yan Jarida 10 Tallafi Don Gudanar Da Bincike Game Da Cin Hanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla ‘yan jarida 10 ne suka samu tallafin kudi don gudanar da bincike kan cin hanci da rashawa a tsakanin al’umma.

Cibiyar Fasaha da Ci Gaban Al’umma (CITAD) ce ta ba da tallafin tare da hadin gwiwar gidauniyar MacArthur.

  • Miyetti Allah Ta Maka Gwamna Ortom A Kotu Kan Kwace Wuraren Yin Kiwo A Jihar Benuwai
  • Daga Soyayyar Wata Yarinya Na Fara Waka —Abba Ganga

Babban Daraktan Cibiyar, Malam Yunusa Ya’u, wanda Buhari Abba ya wakilta, ya bayyana cewa tun farkon watan Yuni, CITAD ta bukaci ‘yan jarida da suka halarci taron bita na kwana biyu a jihar Bauchi, kan karamin tallafin bincike na yaki da cin hanci da rashawa.

Akalla mutane 15 ne suka shiga takarar neman tallafin.

Bayan da alkalai da masu ruwa da tsaki suka tantance, sun zabo ‘yan jarida 10 don ba su tallafin da za su yi amfani da shi wajen gudanar da bincike.

Labarai Masu Nasaba

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

Babban Darakta na CITAD, Injiniya Y. Z. Ya’u, ya ce, tallafin wani hadin guiwa ne Gidauniyar Macarthur don bai wa ’yan jarida kwarin guiwa wajen yin bincike da kuma bayar da rahoton ayyukan cin hanci da rashawa a cikin al’umma ta hanyar jan hankalin gwamnati da masu ruwa da tsaki don yin gyara.

“CITAD ta dade tana aiki tare da ‘yan jarida don tabbatar da gaskiya da rikon amana a tsakanin jama’a kuma wannan tallafin zai zama na musamman duba da yanayin wadanda zasu yi binciken matasa ne masu sha’awar kawo canji a cikin al’umma.”

“Binciken ayyukan cin hanci da rashawa a cikin cibiyoyin gwamnati da masu zaman kansu zai inganta rayuwar jama’a musamman a cikin al’ummomin da ba su da murya don yaki da cin hancin.”

Wadanda suka yi nasara sun fito ne daga kafofin yada labarai daban-daban wadanda suka hada da:

1 – Auta Polycarp – Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN).

2 – Ismail Auwal Garba – Sahelian Times.

3 – Edwin Philip – Breeze FM Lafia, Nasarawa.

4 – Anibe Idajili – TheCable.

5 – Hauwa Kabir Lawal – Daily Reality Newspaper, Jihar Filato.

6 – Abbakar Muhammad Usman – Daily Trust.

7 – Rabiu Musa – Hot Pen, Kano.

8 – Abdulhafiz Sultan – Jasawa Times, Jihar Filato.

9 – Muhammad Auwal Ibrahim – Wikki Times, Jihar Gombe.

10 – Zaharaddeen S. Yakubu – Daily Trust, Jihar Kano.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan JaridaBincikeBuhari AbbaCibiyaCin Hanci Da RashawaHadin GuiwaMacArthurTalladiYZ Ya'u
ShareTweetSendShare
Previous Post

Amurka Za Ta Sake Dandana Kudar Da Ta Taba Dandanawa A Kabul

Next Post

Sin: Cinikin Kayayyakin Abinci Zai Kara Amfanawa Jama’ar Sin Da Afirka

Related

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu
Labarai

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

1 hour ago
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

3 hours ago
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

5 hours ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

7 hours ago
An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa
Manyan Labarai

An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

7 hours ago
Next Post
Sin: Cinikin Kayayyakin Abinci Zai Kara Amfanawa Jama’ar Sin Da Afirka

Sin: Cinikin Kayayyakin Abinci Zai Kara Amfanawa Jama'ar Sin Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.