ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ciwon Daji: Adadin Masu Warkewa A Nijeriya Ya Yi Kaɗan – Pink Africa

by Naziru Adam Ibrahim
1 year ago
Nijeriya

Gidauniyar Pink Africa, ta ce har yanzu adadin masu warkewa daga cutar kansar mama a Nijeriya, ya yi kaɗan sakamakon rashin gano ta da wuri da kuma rashin fahimtar da jama’a game da cutar.

Babban Daraktan Gidauniyar Victor Ekpo, ne ya bayyana haka a garin Calabar, yayin wani taron wayar da kan jama’a da suka shirya haɗin gwuiwa da cibiyar kula da cutar daji ta Asi Ukpo da ƙungiyar mata likitoci ta Nijeriya (MWAN), da sauran ƙungiyoyi don wayar da kan jama’a game da cutar.

  • Neman Haifar Da Baraka A Yankin Taiwan Jigo Ne Na Illata Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali A Gabar Tekun Taiwan
  • WHO Za Ta Kwashe Mata Da Kananan Yaran Gaza 1,000, Zuwa Turai Don Kula Da Lafiyarsu

An keɓe watan Oktoba da masa laƙabi da “Pink Month” don wayar da kan jama’a game da cutar sankarar mama da yadda gano ta da wuri zai taimaka wajen ceton rayuka, inda daraktan ya ce suna gudanar da bikin a ƙasashen Afrika da dama da nufin kawo ƙarshen cutar daji.

ADVERTISEMENT

Da take magana, shugabar ƙungiyar ta MWAN, a Cross Rivers, Dr. Minika Hogan-Okon, ta ce ana iya warkewa daga ciwon mama idan an gano shi da wuri amma likitoci ba za su iya magance ta ba idan aka makara, inda ta nuna damuwa kan matsalar ƙarancin cibiyoyin ciwon daji cikin al’umma da kuma tsadar magani da ya fi ƙarfin talaka.

Kwamishiniyar harkokin mata a jihar Edema Irom, ta ce wannan tattaki ba kawai zai tsaya a iya gangami ba ne, za a ci gaba da faɗakarwa da kuma wayar da kai, tare da tabbatar da cewa za su sanar da sauran jama’ar yankunan karkara.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban
Kiwon Lafiya

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya
Kiwon Lafiya

Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya

December 14, 2025
Nijeriya
Kiwon Lafiya

Amfanin Zogale Ga Lafiyar Jikin Ɗan’adam

December 6, 2025
Next Post
Kuri’ar Jin Ra’ayi Na CGTN: Ina Duniya Ta Dosa? Wadanda Suka Bayyana Ra’ayoyinsu Sun Koma Ga BRICS Don Samun Amsa

Kuri'ar Jin Ra'ayi Na CGTN: Ina Duniya Ta Dosa? Wadanda Suka Bayyana Ra'ayoyinsu Sun Koma Ga BRICS Don Samun Amsa

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.