• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: Gidajen Burodi Sun Tsunduma Yajin Aiki A Abuja

by Sadiq
9 months ago
in Manyan Labarai
0
Da Dumi-Dumi: Gidajen Burodi Sun Tsunduma Yajin Aiki A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla gidajen burodi 40 ne suka rufe tare da shiga yajin aiki a babban birnin tarayya kan tsadar farashin kayayyakin aiki da kuma karin haraji da kudin wutar lantarki da aka musu.

Wasu gidajen burodi da aka ziyarta ba a bude su ba saboda tsadar kayan aiki da haraji da wasu hukumomin gwamnati suka musu.

  • An Kaddamar Da Alkur’ani Da Aka Fassara Zuwa Harshen Igbo A Abuja
  • Sama Da Mutum 150 Ke Hannun ‘Yan Bindiga A Jibiya – Shugaban Karamar Hukumar

Wasu daga cikin gidajen burodin da suka rufe sun hada da Abumme bakery Ltd. da ke Lugbe, Hamdala Bakery a Kuje, Harmony Bite Bakery a Karu da Doweey Delight Bakery Ltd a Kubwa.

Sauran sun hada da Merit Baker da me Mpape, Funez Baker a Orozo, Slyz Bakery a Wuse Zone 2, da sauransu.

Ishaq Abdulraheem, Shugaban Kamfanin burodi na Abuja Master Bakers, ya bayyana cewa abin damuwa ne ganin cewa gidajen burodin da ke Abuja ba za su iya jurewa tsadar kayan aiki ba.

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182

Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

Ya ce akasarin ‘yan kungiyar sun rasa abin yi, yayin da ma’aikata ma sun rasa aikin yi saboda rufe gidajen burodin da aka yi.

Ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta shiga tsakani, ta kuma duba hukumomin gwamnati da ke kawo cikas ga harkokin kasuwancin burodin.

Mutane da dama sun koa kan yadda ake ci gaba da samun karin tashin farashin burodi a ko da yaushe.

Sai dai gidajen burodi da dama sun alakanta hakan, da tsadar da fulawa da sukari suka yi, wadanda sune kashin bayan abubuwan da ake amfani da su wajen samar da burodin.

Tags: BurodiFulawaKarin FarashiSukariTsadaYajin Aiki
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Alkur’ani Da Aka Fassara Zuwa Harshen Igbo A Abuja

Next Post

Peng Liyuan Ta Ziyarci Cibiyar Wasannin Kwaikwayo Na Gargajiyar Kasar Sin Da Ke Yankin Al’adun West Kowloon Ta Hong Kong

Related

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182
Manyan Labarai

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182

2 days ago
Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba
Manyan Labarai

Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

2 days ago
An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano
Manyan Labarai

An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano

2 days ago
Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano
Manyan Labarai

Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano

3 days ago
‘Yansanda Sun Cafke Wakilan PDP 2 Suna Sayen Kuri’a A Ogun
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Cafke Wakilan PDP 2 Suna Sayen Kuri’a A Ogun

3 days ago
Ya Kamata Jami’an Tsaro Su Sake Dagewa  —Abba Gida-Gida
Manyan Labarai

Ya Kamata Jami’an Tsaro Su Sake Dagewa  —Abba Gida-Gida

3 days ago
Next Post
Peng Liyuan Ta Ziyarci Cibiyar Wasannin Kwaikwayo Na Gargajiyar Kasar Sin Da Ke Yankin Al’adun West Kowloon Ta Hong Kong

Peng Liyuan Ta Ziyarci Cibiyar Wasannin Kwaikwayo Na Gargajiyar Kasar Sin Da Ke Yankin Al'adun West Kowloon Ta Hong Kong

LABARAI MASU NASABA

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Da Sauran Kasashen Yammacin Duniya Da Su Gaggauta Dage Takunkumin Kan Bangare Daya

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Da Sauran Kasashen Yammacin Duniya Da Su Gaggauta Dage Takunkumin Kan Bangare Daya

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.