• Leadership Hausa
Sunday, February 5, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamnatin Kano Ta Janye Dokar Hana Adaidaita Sahu Bin Manyan Titunan Jihar

by Sadiq
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Gwamnatin Kano Ta Janye Dokar Hana Adaidaita Sahu Bin Manyan Titunan Jihar

Gwamnatin Jihar Kano, ta bayyana cewar ta janye dokar da ta kafa na hana baburan Adaidaita Sahu bin wasu manyan titunan jihar.

Wannan na dauke ne cikin wata sanarwa da shugaban hukumar KAROTA, Baffa Babba DanAgundi, ya fitar a yau Laraba.

  • Kwarto Ya Harbe Mijin Matar Da Yake Lalata Da Ita
  • Gwamnatinmu Za Ta Kawar Da Talauci Da Zarar An Zabe Mu – Shettima

Tun da fari, gwamnatin Kano, ta ce ta sanya dokar ne don kawo gyara a harkar sufuri a jihar.

Wasu daga cikin titunan da aka hana baburan Adaidaita Sahu sun hadar da titin Tal’udu zuwa Gwarzo, titin Hadeja zuwa Gezawa, titin Ahmadu Bello, titin gidan gwamnatin jihar da sauransu.

Wannan lamari ya janyo rudani da maganganu na bacin rai a tsakanin mutane musamman masu amfani da ababen hawa na Adaidaita Sahu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi

Sai dai gwamnatin ta yi nazari kam janye dokar har zuwa nan da wani lokaci biyo bayan kiranye-kiranyen jama’a.

Tags: Adaidaita SahuDokakanoSanarwa
Previous Post

2023: APC Sun Bata Shekaru 8 A Banza Ba Tare Da Cimma Wani Abu Ba – Atiku 

Next Post

Hannu Daya Ba Ya Daukar Jinka

Related

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

9 hours ago
Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi

2 days ago
Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa
Da ɗumi-ɗuminsa

Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 

3 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta

3 days ago
Tsohon Shugaban Jam’iar Bayero Ta Kano, Farfesa Ibrahim Umar Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Shugaban Jam’iar Bayero Ta Kano, Farfesa Ibrahim Umar Ya Rasu

6 days ago
Next Post
Hannu Daya Ba Ya Daukar Jinka

Hannu Daya Ba Ya Daukar Jinka

LABARAI MASU NASABA

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

February 5, 2023
Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

February 5, 2023
Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

February 5, 2023
Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

February 5, 2023
Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

February 5, 2023
An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

February 5, 2023
NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

February 5, 2023
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

February 5, 2023
Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.