• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Yiwuwar Majalisa Ta Kirkiro Sabbin Jihohi 3 A Kudu Maso Yamma

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Da Yiwuwar Majalisa Ta Kirkiro Sabbin Jihohi 3 A Kudu Maso Yamma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shiyyar Kudu Maso Yammacin kasar nan ka iya samun karin jihohi uku muddin majalisar wakilai ta amince da bukatar da ke gabanta.

Kudurin wanda dan majalisar da ke wakiltar mazabar bokun/Oriade daga Jihar Osun, Hon Oluwole Oke ya gabatar.

  • Zargin Badakala: Emifiele Ya Sake Shiga Tsaka Mai Wuya Kan Dala Miliyan 6
  • Wata Mata Ta Taba Zagina A Kan Littafina ‘Umarnin Uba’ —Yareema Shaheed

A cikin bukatar da ke kunshe cikin kudurin shi ne, domin a kara wasu jihohi masu suna Oke-Ogun, Ijebu da Ife-Ijesa.

A cewar kudurin dokar, Jihar Oke-Ogun za ta kasance tana da babban birninta Iseyin, kuma ta kunshi kananan hukumomi 12 ne da suka hada da Olorunsogo, Irepo, Oorerelope, Ogbomosho ta arewa, Ogbomosho ta kudu, Saki ta gabas, Saki ta yamma, Atisbo, Itesiwaju, Iwajowa, Kajola da kuma Iseyin.

Jihar Ijebu, muddin aka amince da kafata, za ta kunshi kananan hukumomin Ijebu ta gabas, Ijebu ta arewa masa gabas, Ijebu Ode, Ikenne, Odogbolu, Ogun Waterside, Remo ta arewa da Sagamu. Sannan, an tsara cewa babban birnin Jihar Ijebu zai kasance Ijebu Ode ne.

Labarai Masu Nasaba

Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja

Yayin da ita kuma Jihar Ife Ijesa za ta tattaro kananan hukumomi 11 ta hadesu wuri guda ta kasance musu jiha, wadannan kananan hukumomin sun hada da Atakunmosa ta gabas, Atakunmosa ta yamma, Boluwaduro, Ife ta tsakiya, Ife ta gabas, Ife ta arewa, Ife ta kudu, Ilesa ta gabas, Ilesa ta yamma, Oboku da kuma Oriade.

A wata wasika kai tsaye da aka aika ga akawun majalisar, mai dauke da kwanan wata 6 ga watan Fabrairun 2024, Oke na cewa, “Ina farin cikin aiko maka da wannan kudirin domin daukan matakan da suka dace na gabatar da shi a gaban zauren majalisa.”

Shiyyar Kudu Maso Yammacin Nijeriya dai a halin yanzu na dauke da jihohi ne guda shida, da suka hada da Ondo, Oyo, Legas, Ogun, Osun da kuma Ekiti.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Fara Bayar Da Shudin Kati A Kwallon Kafa

Next Post

Gwamnatin Katsina Zata Fara Fasa Wuraren Da Aka Boye Kayan Abinci Ta Sayar

Related

Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli
Manyan Labarai

Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

1 hour ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja

2 hours ago
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Sulhu Da Ƴan Bindiga A Katsina
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Sulhu Da Ƴan Bindiga A Katsina

3 hours ago
Jihohi
Manyan Labarai

Yadda Ɗantsoho Ya Mayar Da Hankali Wajen Farafaɗo Da Martaba Da Ƙimar NPA

4 hours ago
Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta
Labarai

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

13 hours ago
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

16 hours ago
Next Post
AFCON 2023: Ekong Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasa Duk Da Rashin Nasarar Nijeriya A Wasan Karshe

Gwamnatin Katsina Zata Fara Fasa Wuraren Da Aka Boye Kayan Abinci Ta Sayar

LABARAI MASU NASABA

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

September 20, 2025
Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

September 20, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja

Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja

September 20, 2025
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Sulhu Da Ƴan Bindiga A Katsina

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Sulhu Da Ƴan Bindiga A Katsina

September 20, 2025
Jihohi

Yadda Ɗantsoho Ya Mayar Da Hankali Wajen Farafaɗo Da Martaba Da Ƙimar NPA

September 20, 2025
Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

September 19, 2025
Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

September 19, 2025
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

September 19, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.