• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabarun Kasar Sin Kan Zamanantarwa

by CMG Hausa
3 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ15ÈÕ
    ϰ½üƽ³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á²¢·¢±íÖ÷Ö¼½²»°
    3ÔÂ15ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑë×ÜÊé¼Ç¡¢¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á£¬²¢·¢±íÌâΪ¡¶Ð¯ÊÖͬÐÐÏÖ´ú»¯Ö®Â·¡·µÄÖ÷Ö¼½²»°¡£
    лªÉç¼ÇÕß Ò󲩹ŠÉã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ15ÈÕ Ï°½üƽ³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á²¢·¢±íÖ÷Ö¼½²»° 3ÔÂ15ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑë×ÜÊé¼Ç¡¢¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á£¬²¢·¢±íÌâΪ¡¶Ð¯ÊÖͬÐÐÏÖ´ú»¯Ö®Â·¡·µÄÖ÷Ö¼½²»°¡£ лªÉç¼ÇÕß Ò󲩹ŠÉã

LABARAI MASU NASABA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Ranar 15 ga wata, a nan Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci babban taron tattaunawa tsakanin JKS da jam’iyyun siyasa na duniya a nan Beijing, tare da gabatar da jawabi, inda ya gabatar da dabarun kasar Sin na inganta zamanantar da duniya da kuma ci gaban wayewar kan daukacin bil-Adama.

Zamanantarwa, burikan kasa da kasa ne. Wane irin zamanantarwa muke bukata? Ta yaya za a samu zamanantarwa? Dangane da wadannan tambayoyi, shugaba Xi Jinping ya gabatar da ra’ayinsa a sassa biyar, kana ya yi nuni da cewa, ba tsirarrun kasashe ba ne suke da ’yancin samun damar zamanantar da kansu, kuma ba wata hanya daya kacal ba ce ta zamanantarwa. Toshe hanyar wasu, ba zai taimaka wajen samun ci gaba ba. Kamar yadda Xi ya fada, akwai wasu ka’idoji na zamanantarwa a duniya, amma wajibi ne wata kasa ta zamanantar da kanta bisa yanayin da take ciki, kuma bisa halin musamman irin nata. Dole ne ta tsaya tsayin daka kan samar da damarmaki da samun kyakkyawar makoma tare da sauran kasashe.

  • Hukumar Kula Da Aikin Makaurata Ta Kasar Sin Ta Daidaita Manufofin Ba Da Iznin Shigo Kasar

Yayin da ake zamanantarwa, wayewar kai irin daban daban na bil-Adama sun ba da muhimmiyar gudummawa. A yayin babban taron tattaunawar, karo na farko shugaba Xi Jinping ya gabatar da shawarar wayewar kai ta duniya, inda ya yi kira da a girmama kasancewar mabambantan wayewar kai a duniya, yayata akidun bai daya na ’yan Adam, sa muhimmanci kan gadon wayewar kai da yin kirkire-kirkire, da inganta mu’amala da hadin gwiwa tsakanin kasa da kasa. Akasarin ra’ayoyin jama’ar kasa da kasa na ganin cewa, shawarar wayewar kan kasa da kasa, wani muhimmin tunani ne na daban da kasar Sin ta gabatar wa duniya, ban da tunanin raya al’umma mai kyakkyawar makoma ga dukkan dan Adam, shawarar raya duniya, da shawarar tsaron kasa da kasa.

Yayin da akwai tambayoyin da ake bukatar a ba da amsa dangane da zamanantarwa, wajibi ne jam’iyyu su ba da nasu amsa, a matsayin muhimmin ginshikan da ke jagoranta da kuma kaza azama kan aikin zamanantarwa. (Tasallah Yuan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka
Daga Birnin Sin

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
Next Post
Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

Jama'ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

November 8, 2025
NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

November 8, 2025
Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

November 8, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

November 8, 2025
An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

November 8, 2025
An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.