• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabarun Kasar Sin Kan Zamanantarwa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Dabarun Kasar Sin Kan Zamanantarwa

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ15ÈÕ Ï°½üƽ³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á²¢·¢±íÖ÷Ö¼½²»° 3ÔÂ15ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑë×ÜÊé¼Ç¡¢¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á£¬²¢·¢±íÌâΪ¡¶Ð¯ÊÖͬÐÐÏÖ´ú»¯Ö®Â·¡·µÄÖ÷Ö¼½²»°¡£ лªÉç¼ÇÕß Ò󲩹ŠÉã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Ranar 15 ga wata, a nan Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci babban taron tattaunawa tsakanin JKS da jam’iyyun siyasa na duniya a nan Beijing, tare da gabatar da jawabi, inda ya gabatar da dabarun kasar Sin na inganta zamanantar da duniya da kuma ci gaban wayewar kan daukacin bil-Adama.

Zamanantarwa, burikan kasa da kasa ne. Wane irin zamanantarwa muke bukata? Ta yaya za a samu zamanantarwa? Dangane da wadannan tambayoyi, shugaba Xi Jinping ya gabatar da ra’ayinsa a sassa biyar, kana ya yi nuni da cewa, ba tsirarrun kasashe ba ne suke da ’yancin samun damar zamanantar da kansu, kuma ba wata hanya daya kacal ba ce ta zamanantarwa. Toshe hanyar wasu, ba zai taimaka wajen samun ci gaba ba. Kamar yadda Xi ya fada, akwai wasu ka’idoji na zamanantarwa a duniya, amma wajibi ne wata kasa ta zamanantar da kanta bisa yanayin da take ciki, kuma bisa halin musamman irin nata. Dole ne ta tsaya tsayin daka kan samar da damarmaki da samun kyakkyawar makoma tare da sauran kasashe.

  • Hukumar Kula Da Aikin Makaurata Ta Kasar Sin Ta Daidaita Manufofin Ba Da Iznin Shigo Kasar

Yayin da ake zamanantarwa, wayewar kai irin daban daban na bil-Adama sun ba da muhimmiyar gudummawa. A yayin babban taron tattaunawar, karo na farko shugaba Xi Jinping ya gabatar da shawarar wayewar kai ta duniya, inda ya yi kira da a girmama kasancewar mabambantan wayewar kai a duniya, yayata akidun bai daya na ’yan Adam, sa muhimmanci kan gadon wayewar kai da yin kirkire-kirkire, da inganta mu’amala da hadin gwiwa tsakanin kasa da kasa. Akasarin ra’ayoyin jama’ar kasa da kasa na ganin cewa, shawarar wayewar kan kasa da kasa, wani muhimmin tunani ne na daban da kasar Sin ta gabatar wa duniya, ban da tunanin raya al’umma mai kyakkyawar makoma ga dukkan dan Adam, shawarar raya duniya, da shawarar tsaron kasa da kasa.

Yayin da akwai tambayoyin da ake bukatar a ba da amsa dangane da zamanantarwa, wajibi ne jam’iyyu su ba da nasu amsa, a matsayin muhimmin ginshikan da ke jagoranta da kuma kaza azama kan aikin zamanantarwa. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Yi Abin Da Ya Dace  Domin Kare Kuri’unmu – PDP

Next Post

Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

Related

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

5 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

5 hours ago
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II
Daga Birnin Sin

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

6 hours ago
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO
Daga Birnin Sin

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

8 hours ago
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”
Daga Birnin Sin

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

9 hours ago
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi
Daga Birnin Sin

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

11 hours ago
Next Post
Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

Jama'ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.