ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Daga 2016 Zuwa 2020, An Kashe Dala Biliyan 6 Wajen Shigo Da Alkama -CBN

by Abubakar Abba
3 years ago
CBN

Wani rahoton da babban bankin Nijeriya CBN ya fitar, ya nuna cewa, yawan adadin alkamar da aka shigo da ita daga kasar waje daga shekarar 2016 zuwa shekarar 2020, an kashe kimanin dala biliyan shida.

A cewar rahoton, wannan ba za ta sabu ba,  musamman ganin cewa,  za a iya nomanta da yawa a kasar nan.

  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)
  • Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu

Bisa wasu alkaluman da aka samo daga gun   hukumar kididdiga ta kasa NBS ta bayyana cewa, kudaden da aka kashe wajen shigo Alkamar daga waje a cikin zango uku na shekarar 2022 sun kai kashi 16.1 a cikin dari,  inda wannan ya nuna cewa, kudaden sun kai kasa da wanda aka kashe a shekarar 2021.

ADVERTISEMENT

Jimmlar naira biliyan 753.597 aka yi amfani da su wajen shigo da Alkama daga kasar waje zuwa cikin kasar nan a cikin watanni tara da suka gabata a shekarar 2022.

Wannan ya nuna cewa,  kasar ce ke akan gaba wajen shigo da Alkamar daga ketaren.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

Har ila yau, Alkamar ita ce ta uku wajen amfanin gona zuwa cikin kasar nan baya ga man fetur.

Akasari dai, ana da matukar bukatar Alkama a cikin kasar nan,  musamman ganin yadda ake yin da ita wajen sarrafa nau’ukan abinci da ban da ban a kasar.

Bugu da kari, a cikin zango na uku ma shekarar 2022 Alkamar da aka shigo da ita daga ketaren zuwa cikin kasar nan,  bata kai yawan kudaden da aka kashe wajen shigo da sauran amfanin gona cikin Nijeriya ba

Hakazalika,  a zangon farko na watanni uku 2021, an kashe naira biliyan 898.19 da kuma naira biliyan 258.3 don shigo da ita daga ketaren.

A zangon farko na shekarar 2021 an kashe naira biliyan 324.72 da kuma kashe naira biliyan

315.17 don shigo da sauran kayan abinci,  nda kuma a zango na biyu da na uku na shekarar 2021.

 Bugu da kari, a 2022  an kashe naira biliyan 258.31 da kuma naira biliyan 242.66 tare da kashe naira biliyan 252.62 don a shigo da Alkamar daga ketaren.

Har ila yau,  a shekarar 2021 jimmalar Alkamar da aka shigo da ita daga waje zuwa cikin kasar nan, kudin da aka kashe ya kai naira tiriliyan 1.29, inda hakan ya kai karuwar kashi 71.1 a cikin dari idan aka kwatanta da naira biliyan 756.92 da aka kashe a 2020.

Hakazalika, sakamakon yakin da kasar Rasha ke ci gaba da yi da kasar Ukraine, haka ya kara haifar da hauhawan farashin na Alkamar a daukcin fadin duniya.

An ruwaito cewa ministan akin noma da raya karkara Mahmood Abubakar ya bayyana cewa, ganin,yadda yawan al’ummar kasar nan ke kara karuwa da kuma yadda ake kara ci gaba bukatar ta Alkamar a kasar, akwai bukatar a kara yawan yin nomanta a kasar don a samar da wafatacciyar ta.

A cewar ministan,  gwamnatin tarayya na ci gaba da mayar da hankali a fannin na nomanta,  inda ya kara da cewa, a duk shekara Nijeriya na bukatar kimanin tan miliyan  5.7, inda kuma yawan adadin tan, 420,000 kawai ake iya noma wa a kasar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Noma Da Kiwo

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Next Post
Yarfe Da Kazafi Tsakanin Manyan ‘Yan Takarar Shugabancin Nijeriya: Duk Gautar Ja Ce?

Yarfe Da Kazafi Tsakanin Manyan ‘Yan Takarar Shugabancin Nijeriya: Duk Gautar Ja Ce?

LABARAI MASU NASABA

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

November 15, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

November 15, 2025
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

Ina Son Kasancewa Cikin Koshin Lafiya Kafin Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Messi

November 15, 2025
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

November 15, 2025
Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

November 15, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

November 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

November 15, 2025
An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

November 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.