• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu

by Sabo Ahmad
2 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gurfanar da wani mutum mai shekara 35 mai suna  Temitayo Bamiro,a wata kotun majistare da ke Ojo ta jihar Legas bisa zargin lalata da ‘yaesa mai kimanin shekara 13.

Dansanda mai gabatar da kara, Simon Uche, ya bayyana wa kotu cewa, wanda ake zargin, ya aikata laifin ranar 7 ga watan Janairu a Ojo, da ke jihar Legas.

  • A Sake Lale Kan Mayar Da Tubabbun ‘Yan Boko Haram Jihohinsu Na Asali
  • Majalisa Ta Tabbatar Da Arase A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar Kula Da ‘Yansanda

Kamar yadda dansanda mai gabatar da kara ya bayyana cewa, Bamiro, ya dade yana yin lalata da ‘yarsa.

Ya ce, wannan laifi ne da aka tanaji hukuncinsa a cikin sashin hukuncin aikata miyagun laifuka na jihar Legas.

Sai dai wanda ake zargin ya musanta zargin da ake yi masa.

Labarai Masu Nasaba

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun

Mai shari’a, Mista L.J.K. Layeni, ya mayar da kara zuwa hukumar kula da jin korafe-korafe domin neman shawarasu, saboda haka, sai ya dage sauraron karar zuwa ranar 22 ga watan Fabarairu sannan kuma ya bukaci a ci gaba da tsare Bamiro a kurkukun Badagry.

Tags: FyadeKotuTuhumaZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rahoton MDD: Tattalin Arzikin Kasar Sin Zai Jawo Bunkasuwar Tattalin Arzikin Shiyyar A Shekarar 2023

Next Post

Kasar Sin Ta Jaddada Muhimmancin Dagewa Nuna Fifiko Ga Ci Gaban Gina Zaman Lafiya

Related

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430
Kotu Da Ɗansanda

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

1 week ago
Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun

1 week ago
Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya
Kotu Da Ɗansanda

Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya

2 weeks ago
Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire
Kotu Da Ɗansanda

Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire

2 weeks ago
Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda

4 weeks ago
An Daure Dan Kamasho Wata 6 Kan Satar Batirin Mota A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

An Daure Dan Kamasho Wata 6 Kan Satar Batirin Mota A Abuja

4 weeks ago
Next Post
Kasar Sin Ta Jaddada Muhimmancin Dagewa Nuna Fifiko Ga Ci Gaban Gina Zaman Lafiya

Kasar Sin Ta Jaddada Muhimmancin Dagewa Nuna Fifiko Ga Ci Gaban Gina Zaman Lafiya

LABARAI MASU NASABA

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

March 25, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.