ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Daga 2016 Zuwa 2020, An Kashe Dala Biliyan 6 Wajen Shigo Da Alkama -CBN

by Abubakar Abba
3 years ago
CBN

Wani rahoton da babban bankin Nijeriya CBN ya fitar, ya nuna cewa, yawan adadin alkamar da aka shigo da ita daga kasar waje daga shekarar 2016 zuwa shekarar 2020, an kashe kimanin dala biliyan shida.

A cewar rahoton, wannan ba za ta sabu ba,  musamman ganin cewa,  za a iya nomanta da yawa a kasar nan.

  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)
  • Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu

Bisa wasu alkaluman da aka samo daga gun   hukumar kididdiga ta kasa NBS ta bayyana cewa, kudaden da aka kashe wajen shigo Alkamar daga waje a cikin zango uku na shekarar 2022 sun kai kashi 16.1 a cikin dari,  inda wannan ya nuna cewa, kudaden sun kai kasa da wanda aka kashe a shekarar 2021.

ADVERTISEMENT

Jimmlar naira biliyan 753.597 aka yi amfani da su wajen shigo da Alkama daga kasar waje zuwa cikin kasar nan a cikin watanni tara da suka gabata a shekarar 2022.

Wannan ya nuna cewa,  kasar ce ke akan gaba wajen shigo da Alkamar daga ketaren.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Har ila yau, Alkamar ita ce ta uku wajen amfanin gona zuwa cikin kasar nan baya ga man fetur.

Akasari dai, ana da matukar bukatar Alkama a cikin kasar nan,  musamman ganin yadda ake yin da ita wajen sarrafa nau’ukan abinci da ban da ban a kasar.

Bugu da kari, a cikin zango na uku ma shekarar 2022 Alkamar da aka shigo da ita daga ketaren zuwa cikin kasar nan,  bata kai yawan kudaden da aka kashe wajen shigo da sauran amfanin gona cikin Nijeriya ba

Hakazalika,  a zangon farko na watanni uku 2021, an kashe naira biliyan 898.19 da kuma naira biliyan 258.3 don shigo da ita daga ketaren.

A zangon farko na shekarar 2021 an kashe naira biliyan 324.72 da kuma kashe naira biliyan

315.17 don shigo da sauran kayan abinci,  nda kuma a zango na biyu da na uku na shekarar 2021.

 Bugu da kari, a 2022  an kashe naira biliyan 258.31 da kuma naira biliyan 242.66 tare da kashe naira biliyan 252.62 don a shigo da Alkamar daga ketaren.

Har ila yau,  a shekarar 2021 jimmalar Alkamar da aka shigo da ita daga waje zuwa cikin kasar nan, kudin da aka kashe ya kai naira tiriliyan 1.29, inda hakan ya kai karuwar kashi 71.1 a cikin dari idan aka kwatanta da naira biliyan 756.92 da aka kashe a 2020.

Hakazalika, sakamakon yakin da kasar Rasha ke ci gaba da yi da kasar Ukraine, haka ya kara haifar da hauhawan farashin na Alkamar a daukcin fadin duniya.

An ruwaito cewa ministan akin noma da raya karkara Mahmood Abubakar ya bayyana cewa, ganin,yadda yawan al’ummar kasar nan ke kara karuwa da kuma yadda ake kara ci gaba bukatar ta Alkamar a kasar, akwai bukatar a kara yawan yin nomanta a kasar don a samar da wafatacciyar ta.

A cewar ministan,  gwamnatin tarayya na ci gaba da mayar da hankali a fannin na nomanta,  inda ya kara da cewa, a duk shekara Nijeriya na bukatar kimanin tan miliyan  5.7, inda kuma yawan adadin tan, 420,000 kawai ake iya noma wa a kasar.

CBN
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Yarfe Da Kazafi Tsakanin Manyan ‘Yan Takarar Shugabancin Nijeriya: Duk Gautar Ja Ce?

Yarfe Da Kazafi Tsakanin Manyan ‘Yan Takarar Shugabancin Nijeriya: Duk Gautar Ja Ce?

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.