ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Daga 2016 Zuwa 2020, An Kashe Dala Biliyan 6 Wajen Shigo Da Alkama -CBN

by Abubakar Abba
3 years ago
CBN

Wani rahoton da babban bankin Nijeriya CBN ya fitar, ya nuna cewa, yawan adadin alkamar da aka shigo da ita daga kasar waje daga shekarar 2016 zuwa shekarar 2020, an kashe kimanin dala biliyan shida.

A cewar rahoton, wannan ba za ta sabu ba,  musamman ganin cewa,  za a iya nomanta da yawa a kasar nan.

  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)
  • Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu

Bisa wasu alkaluman da aka samo daga gun   hukumar kididdiga ta kasa NBS ta bayyana cewa, kudaden da aka kashe wajen shigo Alkamar daga waje a cikin zango uku na shekarar 2022 sun kai kashi 16.1 a cikin dari,  inda wannan ya nuna cewa, kudaden sun kai kasa da wanda aka kashe a shekarar 2021.

ADVERTISEMENT

Jimmlar naira biliyan 753.597 aka yi amfani da su wajen shigo da Alkama daga kasar waje zuwa cikin kasar nan a cikin watanni tara da suka gabata a shekarar 2022.

Wannan ya nuna cewa,  kasar ce ke akan gaba wajen shigo da Alkamar daga ketaren.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Har ila yau, Alkamar ita ce ta uku wajen amfanin gona zuwa cikin kasar nan baya ga man fetur.

Akasari dai, ana da matukar bukatar Alkama a cikin kasar nan,  musamman ganin yadda ake yin da ita wajen sarrafa nau’ukan abinci da ban da ban a kasar.

Bugu da kari, a cikin zango na uku ma shekarar 2022 Alkamar da aka shigo da ita daga ketaren zuwa cikin kasar nan,  bata kai yawan kudaden da aka kashe wajen shigo da sauran amfanin gona cikin Nijeriya ba

Hakazalika,  a zangon farko na watanni uku 2021, an kashe naira biliyan 898.19 da kuma naira biliyan 258.3 don shigo da ita daga ketaren.

A zangon farko na shekarar 2021 an kashe naira biliyan 324.72 da kuma kashe naira biliyan

315.17 don shigo da sauran kayan abinci,  nda kuma a zango na biyu da na uku na shekarar 2021.

 Bugu da kari, a 2022  an kashe naira biliyan 258.31 da kuma naira biliyan 242.66 tare da kashe naira biliyan 252.62 don a shigo da Alkamar daga ketaren.

Har ila yau,  a shekarar 2021 jimmalar Alkamar da aka shigo da ita daga waje zuwa cikin kasar nan, kudin da aka kashe ya kai naira tiriliyan 1.29, inda hakan ya kai karuwar kashi 71.1 a cikin dari idan aka kwatanta da naira biliyan 756.92 da aka kashe a 2020.

Hakazalika, sakamakon yakin da kasar Rasha ke ci gaba da yi da kasar Ukraine, haka ya kara haifar da hauhawan farashin na Alkamar a daukcin fadin duniya.

An ruwaito cewa ministan akin noma da raya karkara Mahmood Abubakar ya bayyana cewa, ganin,yadda yawan al’ummar kasar nan ke kara karuwa da kuma yadda ake kara ci gaba bukatar ta Alkamar a kasar, akwai bukatar a kara yawan yin nomanta a kasar don a samar da wafatacciyar ta.

A cewar ministan,  gwamnatin tarayya na ci gaba da mayar da hankali a fannin na nomanta,  inda ya kara da cewa, a duk shekara Nijeriya na bukatar kimanin tan miliyan  5.7, inda kuma yawan adadin tan, 420,000 kawai ake iya noma wa a kasar.

CBN
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Yarfe Da Kazafi Tsakanin Manyan ‘Yan Takarar Shugabancin Nijeriya: Duk Gautar Ja Ce?

Yarfe Da Kazafi Tsakanin Manyan ‘Yan Takarar Shugabancin Nijeriya: Duk Gautar Ja Ce?

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.