• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilan Da Suka Sa Gwamnan Kano Sallamar SSG Da Wasu Kwamishinoni 5

by Abubakar Sulaiman
11 months ago
Kano

Gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya sallami Dr. Abdullahi Baffa Bichi, Sakataren Gwamnatin Jihar Kano (SSG), da ƙarin kwamishinoni biyar daga muƙamansu a wani tankaɗe da rairaya a gwamantinsa da aka sanar a yammacin yau Alhamis.

Hakanan, Shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar Alhaji Shehu Wada Sagagi, ya samu sauyi inda aka soke ofishinsa daga aiki gaba ɗaya.

A cikin sanarwar da kakakin Gwamnan, Sanusi Bature Dawakin-Tofa, ya fitar, an lissafa kwamishinonin da aka sallama, wanda suka haɗa da Ibrahim Jibril Fagge (Kuɗi), Ladidi Ibrahim Garko (Al’adu da yawon buɗe ido), Baba Halilu Dantiye (Bayanai da Harkokin Cikin Gida), Shehu Aliyu Yammedi (Ayyuka na musamman), da Abbas Sani Abbas (Ci gaban ƙasa da al’ummomi).

  • Dubban Mutane Sun Halarci Taron Mata Network A Kano
  • Ma’aikacin Asibiti Ya Dawo Da Naira Miliyan 40 Da Aka Manta A Kano

Dawakin-Tofa ya bayyana cewa wannan canjin yana daga cikin ƙoƙarin inganta aikin gudanarwa da sabunta tsarin siyasa. Sia dai kuma, an bayyana cewa Dr. Bichi an sauke shi ne daga muƙaminsa ne saboda dalilan lafiya.

Amma duk da haka ana ganin kamar akwai wani dalilin saɓanin wanda aka bayyana. Wasu na ganin akwai yunƙurin yin sabon zubi na matasa masu jini a jika musamman waɗanda tsarin kwankwasiyya ya tura karatu.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Wannan hasashen zai gasgata ne ko akasinsa bayan an fito da sunayen waɗanda zasu maye gurbinsu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025
Manyan Labarai

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Next Post
Xi Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Dandalin Kasa Da Kasa Na Imperial Springs Na 2024

Xi Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Dandalin Kasa Da Kasa Na Imperial Springs Na 2024

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.