• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Kwankwaso Bai Taya Tinubu Murnar Lashe Zabe Ba –NNPP

by Sadiq
3 years ago
Kwankwaso

Jam’iyyar NNPP ta bayyana dalilan da suka sa dan takararta na shugaban kasa, Rabiu Kwankwaso, bai taya zababben shugaban kasa, Bola Tinubu murna ba.

NNPP ta ce Kwankwaso bai taya Tinubu murna ba saboda zaben shugaban kasa bai taka rawar da ta dace ba.

  • Zaben Shugaban Kasa: Tinubu Ya Bukaci Kotu Ta Ba Shi Damar Duba Kayayyakin Zabe
  • APC Ta Dauko Manyan Lauyoyin 12 Da Za Su Kare Nasarar Da Tinubu Ya Samu A Zabe

Wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na NNPP, Agbo Major, ya fitar, ta ce rahotannin da ke yawo cewa Kwankwaso ya taya Tinubu murna ne na hasashe na masu adawa da dimokuradiyya, ma’aikatan siyasa da ’yan jarida.

Major ya ce jam’iyyar ta ki amincewa da sakamakon zaben ne saboda bai dace da buri ‘yan Nijeriya da suka fito domin kada kuri’a ba.

A cewar Major: “Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Rabi’u Musa Kwankwaso, bai taya dan takarar jam’iyyar WPC, Bola Tinubu murnar lashe zaben shugaban kasa da aka yi mai cike da kura-kurai, rigima da takaddama.

LABARAI MASU NASABA

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

“NNPP ta ki amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 25 ga Fabrairu, 2023, saboda gazawar INEC wajen gudanar da sahihin zabe.

Ya kara da cewa: “Ba zato ba tsammani Kwankwaso zai yi gaggawar taya Asiwaju Tinubu murna kan wa’adinsa da ake ta tantama wanda sauran ‘yan takarar su ma suka yi ikirarin cewa sun yi nasara kuma sun garzaya kotu domin neman hakkinsu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange
Labarai

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce
Manyan Labarai

Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce

October 25, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 6, Sun Sace 50 A Neja

'Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 6, Sun Sace 50 A Neja

LABARAI MASU NASABA

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce

Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Hukumar Kare Ƴancin Masu Amfani Da Kaya (FCCPC): Tabbatar Da Adalci A Kasuwa

October 25, 2025
Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Banki Na Shekarar 2025 Dakta Tony Okpanachi

October 25, 2025
Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Shugaban Kamfani Na Shekarar 2025 Gbenga Olu Komolafe

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Thomas Etuh: Gwarzon Ɗan Kasuwa Na 2025

October 25, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.