• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dillalai Sun Rage Farashin Man Fetur A Nijeriya

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
2 months ago
in Labarai
0
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan kasuwan man fetur a Nijeriya sun sanar da rage farashin man fetur wanda ya fara aiki daga ranar Talata. 

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamantin tarayya ta bayar da hutu na musamman domin alhinin rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

  • Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
  • Akwai Bukatar Daina Cin Zarafin Malaman Makaranta

Shugaban kungiyar Dillalan Man fetur a Nijeriya (IPMAN), Abubakar Maigandi, shi ne ya sanar da hakan a ranar Litinin a hirarsa da ‘yan jarida.

A cewarsa, daukan matakin rage farashin ya biyo bayan zaman ganawa da mambobin IPMAN suka yi a Abuja ne ranar Litinin dangane da sauke farashin litar man fetur da matatar mai ta Dangote ta yi kwanakin baya zuwa naira 820 daga naira 840 kan lita guda.

A fadinsa, mambobin IPMAN daga ranar Talata za suke sayar da litar mai daga yankin Abuja a kan tsakanin naira 900 zuwa naira 920 a kan kowace lita, sabanin yadda suke sayarwa daga naira 905 zuwa 945 a baya.

Labarai Masu Nasaba

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

“Kazalika, mambobinmu a wasu sassan kasar nan za su sayar da litar mai tsakanin naira 860 zuww naira 890 kan kowace lita.

“Yan Nijeriya na murna saboda ana ta samun raguwar farashin mai a makwanni biyu da suka wuce,” ya shaida.

Matakin na zuwa ne daidai lokacin da gwamnatin tarayya ta bayar da hutun kwana guda domin nuna alhini da juyayin rayuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, wanda aka birne shi a garin Daura da ke Jihar Katsina bayan da ya rasu a ranar Lahadi 14 ga watan Yulin 2025 a kasar Ingila, yayin da ya je jinya. IPMAN dai ta fara rage farashin mai ne a makon da ya wuce.

Idan za a tuna dai matatar man Dangote ta rage farashin litar man a makon da ya wuce daga naira 840 zuwa 920.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

Next Post

Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan

Related

Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
Labarai

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

16 minutes ago
Man fetur
Labarai

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

41 minutes ago
Man fetur
Manyan Labarai

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

2 hours ago
Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

2 hours ago
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?
Labarai

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

3 hours ago
Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU
Manyan Labarai

Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

4 hours ago
Next Post
Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan

Al'umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan

LABARAI MASU NASABA

Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

September 21, 2025
Man fetur

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

September 21, 2025
Man fetur

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 21, 2025
Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

September 21, 2025
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

September 21, 2025
Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

September 21, 2025
Man fetur

Djed Spence: Musulmin Da Ya Fara Bugawa Tawagar Ingila Wasan Ƙwallon Ƙafa A Tarihi

September 21, 2025
Tinubu Bai Shirya Yin Gaskiya A Zaɓen 2027 —Buba Galadima

Tinubu Bai Shirya Yin Gaskiya A Zaɓen 2027 —Buba Galadima

September 21, 2025
Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

September 20, 2025
An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.