ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan

by Sulaiman
11 months ago
Kayan miya

Tumatir da barkono da albasa da sauran kayan miya na neman gagaran ‘yan Nijeriya, musamman a Jihar Kano, saboda tsada da hauhawar farashi, a wani bincike da aka gudanar. 

Yayin da ake sayar da kwano guda na tumatur a kan kudi naira 5,000, tattasai kuma naira 10,00, attarihu naira 3,500, yayin da jama’a ke sayan kwanon albasa kan naira 2500.

  • Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari
  • Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

Wani mai sayar da kayan miya a Kano, Umar Ali ya shaida cewa kwandon tumatur ya yi tsada, inda ake sayar da shi daga kan naira 65000 da 70,000, ko da kuwa a kasuwar ‘Yan Kaba ne, wani babban kasuwar sayar da kayan miya da ke Kano, yayin da kuma buhun attarihu ake sayar da shi sama da naira 120,000.

ADVERTISEMENT

“Yanzu na sayo wadannan kayan, komai ya yi tsada, saboda wasu kwastomominmu suna daurewa su saya a haka,” Ali ya shaida.

Shi kuwa wani ma’aikacin jinya a asibitin Malam Aminu Kano, Bukar Zanna ya ce yanzu shi kam ya koma sayen busasshen kayan miya domin yin abinci.

LABARAI MASU NASABA

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Ya ce, matarsa tana kokarin amfani da kayan sa dandano ta hade da busasshen kayan miya domin yin abun da za su ci.

“Ni kam na daina sayen danyen kayan miya saboda tsananin tsada. Na koma sayen busasshe domin yin miyan abincin da muke ciki,” ya tabbatar.

Abubakar Danzaria shi kuma cewa ya yi a karshen mako ya sayi tumatur da albasa da tattasai da tarihu na naira 7,500, amma kwanaki biyu kacal matarsa ta shaida masa cewa kayan miyan sun kare.

Masu sayar da kayayyaki dai na danganta hauhawar farashin da karancin noman kayan miyan da a farkon damina a wasu sassan Kano da kuma tsadar da ake samu wajen jigilarsu daga yankunan da ake noman tumatur kamar Zariya, Gombe da Jos.

Shugaban kungiyar masu sayar da tumatur na Jihar Kano (TOGAN), Sani Danladi Yadakwari ya shaida wa ‘yan jarida cewar karancin noman kayan miya shi ne ke janyo tsadar kayan miyan.

Kayan miya
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
  • Sulaiman
    Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma
  • Sulaiman
    Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

MASU ALAKA

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa
Manyan Labarai

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni
Rahotonni

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
Labarai

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Next Post
Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Abinci

Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma

June 19, 2026
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.