• Leadership Hausa
Sunday, February 5, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Da ɗumi-ɗuminsa

Babban Editan Jaridar LEADERSHIP, Azu Ishiekwene, Ya Lashe Kyautar Zama Gwarzon Shekara

by Muhammad
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Babban Editan Jaridar LEADERSHIP, Azu Ishiekwene, ya Lashe Lambar Yabo Ta Zama Gwarzon Shekara

Babban Mataimakin Shugaba kuma Babban Editan Rukunin Jaridun LEADERSHIP, Azu Ishiekwene, ya lashe kyautar gwarzon shekara a fannin rubutu a shafin Jaridu.

Gasar ta bana ita ce karo na 30 na bikin bayar da lambar yabo ta Nigerian Media Merit Award (NMMA) 2022, wanda aka gudanar a Legas ranar Lahadi.

  • Oramah, Marwa, Amusan Sun Yi Nasarar Zama Gwarazan Kamfanin LEADERSHIP A 2022
  • Wakilin Jaridar LEADERSHIP Ya Maka Ado Doguwa A Kotu Kan Yi Masa Mahangurba

Mista Ishiekwene, wanda aka fi sani da Azu, ya doke Abimbola Adelakun da Tunde Odesola dukkansu daga Jaridar PUNCH.

NMMA tana karkashin jagorancin tsohon shugaban kamfanin Lintas, Mista Dele Adetiba. Kyautar a wannan rukunin ana kiranta da Alade Odunewu, daya daga cikin gwarzayen da suka yi fice a tarihin Nijeriya.

A cikin wata sanarwa da LEADERSHIP ta fitar mai dauke da sa hannun Manajan Editan Raliat Ahmed-Yusuf, jaridar ta ce, “Karramawar ta sake nuna irin kwazo da sharhi mai ingancin na, Mista Azu, wanda ya dauki tsawon shekaru yana yi a fannin rubutu.

Labarai Masu Nasaba

Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi

Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa

Azu, wanda ya lashe wannan lambar yabo ta NMMA a kalla sau hudu a baya a cikin shekaru goma uku da rabi, ya samu lambar yabo ta farko a aikin jarida shekaru 34 da suka wuce lokacin da ya ci lambar yabo ta Babatunde Jose ta dalibin mafi kwazo da zalaka wajen buga takardu a Sashen Sadarwa na Jami’ar, Legas.

Babban Editan na ɗaya daga cikin ‘ƴan jaridun Nijeriya da suke da kwazon rubutu a shafukan Jaridu da ake wallafawa a kasashen Ghana, Argentina, Afirka ta Kudu, Turai da Amurka.

Previous Post

2023: Zan Ware Dala Biliyan 10 Don Inganta Rayuwar Matasa —Atiku

Next Post

Sin: Ya Kamata Amurka Ta Dakatar Da Mayar Da Batun Ciniki Da Kimiyya A Siyasance 

Related

Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi

2 days ago
Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa
Da ɗumi-ɗuminsa

Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta

3 days ago
Tsohon Shugaban Jam’iar Bayero Ta Kano, Farfesa Ibrahim Umar Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Shugaban Jam’iar Bayero Ta Kano, Farfesa Ibrahim Umar Ya Rasu

5 days ago
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
Da ɗumi-ɗuminsa

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

7 days ago
Next Post
Sin: Ya Kamata Amurka Ta Dakatar Da Mayar Da Batun Ciniki Da Kimiyya A Siyasance 

Sin: Ya Kamata Amurka Ta Dakatar Da Mayar Da Batun Ciniki Da Kimiyya A Siyasance 

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

February 4, 2023
Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

February 4, 2023
An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

February 4, 2023
Kashu

Nijeriya Na Samun Fiye Da Dala Miliyan 250 Daga Kashun Da Ake Fitarwa Waje -Minista

February 4, 2023
Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

February 4, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

February 4, 2023
Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

February 4, 2023
Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

February 4, 2023
Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

February 4, 2023
Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

February 4, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.