Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

#EndSARS: Shugaban NIS Na Rangadin Tantance Barnar Da Aka Yi Wa Hukumarsa

by Yusuf Shuaibu
December 4, 2020
in LABARAI
2 min read
#EndSARS: Shugaban NIS Na Rangadin Tantance Barnar Da Aka Yi Wa Hukumarsa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bayan kammala zanga-zangar EndSARS wanda ya gudana a wasu sassa na kasar nan, shugaban Hukumar Shige da Fice ta Kasa (NIS), CGI Muhammad Babandede ya ziyarci Jihar Inugu a wani bangare na rangadin da yake yi domin duba yanayin barnar da aka yi wa hukumar.

A yayin ziyarar, Babandede ya bukaci zaratan jami’an hukumar da su ci gaba da gudanar da ayyukansu na kishin ci gaban kasa.

samndaads

Lokacin da yake horon shugabanin tsaro da sauran hukumomi masu bayar da agaji a kan su ci gaba da gudanar da ayyukansu cikin kwariwa, ya gargade su da su kiyaye take hakkin ‘yan kasa ko da kuwa sun tsokane su, inda ya yaba wa jami’an da ba sa nuna bambamci da kuma martaba rayuka a kowani lokaci.

Da ya isa fadar gwamnatin jihar ta Inugu kuwa, CGI Muhammad Babandede ya jinjina wa Gwamna Lawrence Ifeanyi Ugwuanyi bisa goyon bayan da ya bai wa hukumar ta shige da fice kafin zanga-zangar da bayan barnar da aka yi mata a jihar. Musamman ya gode masa saboda maye na’urar rarraba lantarki da aka barnata da kuma wasu motocin aiki da ya bai wa hukumar domin kara inganta tsaro da sintirin jami’ai.

Sanarwar da ta fito daga Jami’in yada labaru na NIS, DCI Sunday James, ta bayyana cewa, da yake mayar da jawabi, Gwamna Ugwuanyi ya yaba wa shugaban hukumar ta NIS bisa kasancewarsa jarumin dan kasa da kuma irin nasarorin da ya samar ga kasa a matsayinsa na jami’in gwamnati.

SendShareTweetShare
Previous Post

Domin Hada Karfi Da Karfe: Manyan Sojojin Kamaru Sun Ziyarci Maiduguri

Next Post

“Arewa Na Cikin Mawuyacin Halin Da Ba Ta Taba Shiga Ba”

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Yusuf Shuaibu
40 mins ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Yusuf Shuaibu
8 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Yusuf Shuaibu
8 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
“Arewa Na Cikin Mawuyacin Halin Da Ba Ta Taba Shiga Ba”

“Arewa Na Cikin Mawuyacin Halin Da Ba Ta Taba Shiga Ba”

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version