Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Erik ten Hag Ya Zama Sabon Kocin Man United

by
4 weeks ago
in WASANNI
1 min read
Erik ten Hag Ya Zama Sabon Kocin Man United
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta nada dan kasar Holland, mai shekara 52, don maye gurbin kocin rikon-kwarya Ralf Rangnick a karshen kakar wasar nan. Hag ya zana wantaragin shekara uku, amma yana da zabin tsawaita kwangilarsa da shekara daya.

Man United ta ce nadin nasa ya ta’allaka ne da samun bizar aiki a Ingila. Rangnick, wanda ya zama kocin kungiyar bayan ta kori Ole Gunnar Solskjaer a watan Nuwamba, zai koma matsayin mai bayar da shawara ga kocin kungiyar.

  • Manchester United Ta Sallami Solksjaer

“Babban abin alfahari ne da aka nada ni a matsayin kocin Manchester kuma na yi matukar shiryawa don tunkarar kalubalen da ke gabana. Na san tarihin wannan babbar kungiyar da kuma kaunar da magoya bayanta suke mata, kuma zan zage dantse wajen samar da tawaga wacce za ta yi nasara. ” In ji Hag.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Boko Haram 72 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Jihar Borno

Next Post

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutum 9 A Yobe

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutum 9 A Yobe

'Yan Boko Haram Sun Kashe Mutum 9 A Yobe

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: