• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Biyo bayan turo Tumatir da kasashen Ghana da Kamaru suka yi zuwa wsu manyan kasuwannin Nijeriya, hakan ya janyo farashin na Tumatir ya karye.

Binciken da aka gudanar ya nuna cewa, a kwanukan baya a Nijeriya biyo bayan bullar cutar da ke harbin Tumatir da aka shuka a gonakai wadda ake kira a turance, Tuta Absoluta ta haifar da karancin Tumatir a wasu sassan kasar nan tare da kuma hauhawan farashin na Tumatir a kasar.

  • Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Wannan ne ya sa manyan masu hada-hadar kasuwancin na Tumatir da ke a kasar nan a suka yanke shawarar shigo da Tumatir daga kasashen na Ghana da kuma Kamaru.

Har ila yau, binciken da aka gudanar ya nuna cewa, farashin Kwandon Tumatir daya, a jihar Kano wanda a baya ake sayarwa Naira 50,000 a wasu sassan kasar nan, a yanzu, ana sayar da Kwandon daya kan Naira 18,000 zuwa Naira 20,000,musamman saboda an samar da wadataccen sa.

A cewar shugaban kungiyar manoman Tumatir na kasa reshen jihar Kano (TOGAN), Alhaji Sani Danladi Yadakwari, karancin na Tumatir da aka fuskanta a baya, ya faru ne saboda harbin da cutar ta Tuta Absoluta ta yiwa Tumatir da aka shuka a gonakai da ke a cikin jihar ta Kano.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Yadakwari ya bayar da tabbacin cewa, amma biyo bayan turo Tumatir da aka yi daga jihar Ogun da kuma sauran wasu kasashen da ke a nahiyar Afirka kamar su, Ghana da Kamaru, hakan ya janyo farashin na Tumatir ya karye.
“A yanzu dai, karancin na Tumatir da aka fuskanta a baya, ya faru ne saboda harbin da cutar ta Tuta Absoluta ta yiwa Tumatir da aka shuka a gonakai. ”

A cewarsa, “Amma biyo bayan turo Tumatir da aka yi daga jihar Ogun da kuma sauran wasu kasashen da ke a nahiyar Afirka kamar su, Ghana da Kamaru, hakan ya janyo farashin na Tumatir ya karye.”
Shugaban ya bayyana cewa, biyo bayan shigo da Tumatir da manyan masu hada-hadar kasuwancin sa a kasar nan daga kasashen Ghana da kuma Kamaru, bakan ya sa an samu nasarar karya farashin na Tumatir a kasuwannin kasar nan.

In ba a manta ba, a makwannin baya ta na sayen Kwandon Tumatir a wasu sannan kasar nan ya kai Naira 17,000 zuwa Naira 18,000, inda farashin ya tashi zuwa Naira 48,000.

Har ila yau, a garin Fatakwal an sayar da Kwadon Tumari kan Naira 65,000 zuwa Naira70,000, inda a Enugu, ake sayar da Kwandonsa daga Naira 63,000 zuwa Naira 68,000, wannan ya danganta da irin kasuwar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Next Post

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Related

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 days ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 days ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

1 week ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

1 week ago
Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

2 weeks ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

2 weeks ago
Next Post
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

LABARAI MASU NASABA

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

August 25, 2025
Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.