Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Farfadowar Tattalin Arzikin Nijeriya Shi Ne Talaka Ya Iya Cin Abinci Sau Uku A Rana- Atiku

by Tayo Adelaja
September 7, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A makon daya gabata ne hukumar kididdiga ta Nijeriya (NBS) ta sanar da rahoton cewa, kasar ta fita daga matsin tattalin arzikin.

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar ya ce akwai sauran rina a kaba kafin hukumomin kasar su tabbatar da an kawo karshen matsalolin da suka addabi tattalin arzikin da yaki ci yaki cinyewa a kasar.

samndaads

Ya bayyana wadannan kalaman ne a shafinsa na Twitter, inda ya fara da nuna farin cikinsa da samun labarin fitar kasar daga kangin tattalin arziki.

Atiku ya kara da cewa, “har sai lokacin da talakan Nijeriya zai iya cin abinci sau uku a rana ne za a ce koma bayan tattalin arziki ya kare”,inji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Abinda Aka Yi Wa ‘Yan Kwankwasiyya A Kano Alamun Nasara Ne – Nasir Isah

Next Post

HAJJ 2017: Alhazan Jihar Kano Biyu Sun Rasu A Saudiyya

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
6 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post

HAJJ 2017: Alhazan Jihar Kano Biyu Sun Rasu A Saudiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version