• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farfesan Farfesoshi, Tsohon Mataimakin Shugaban Jami’ar Nsukka, Emeritus Umaru Shehu, Ya Rasu

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Emeritus Umaru Shehu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Allah ya yi wa tsohon shugaban jami’ar Nsukka (UNN) da ke jihar Enugu, Farfesan Farfesoshi Umaru Shehu rasuwa.

Fitaccen Farfesa ne a fannin likitanci wanda ya rike mukamai masu yawa a jami’o’i da dama da suka hada da jami’ar Nsukka (UNN) Enugu, Jami’ar Ahmadu Bello (ABU) Zaria, da Jami’ar Maiduguri (UNIMAID), kuma shugaba ne a kwamitin gudanarwa na Cibiyar Nazarin Halittar Dan Adam ta Nijeriya.

  • Jama’a A Fadin Kasar Sin Na Bikin Ranar Kafuwar Kasar Yayin Da Suka Shiga Lokacin Hutu Mai Tsawo
  • Cire Tallafin Fetur: Zulum Ya Amince Da Ba Ma’aikatan Jihar Borno Rancen Naira Biliyan 2

Wata sanarwa da kungiyar dattawan Borno ta fitar ta hannun Sakatarenta, Dakta Bulama Gubio, a ranar Litinin ta sanar da rasuwar Farfesan a ranar Litinin.

Farfesa Shehu, wanda ya rasu yana da shekaru 97 a duniya, shi ne ya kafa gidauniyar tarihi da al’adu ta Kanem Borno, kuma shi ne wanda ya kafa kungiyar dattawan Borno.

An haifi Farfesa Shehu ne a ranar 8 ga watan Disamba, 1930 a Maiduguri a jihar Borno. Ya yi makarantar farko a Maiduguri daga 1935 zuwa 1940; Makarantar tsakiya a Maiduguri daga 1941 zuwa 1943; Kwalejin Kaduna daga 1944 zuwa 1947; Kwalejin Jami’ar Ibadan daga 1948 zuwa 1953; sannan Jami’ar Liverpool da ke Birtaniya tsakanin 1953 zuwa 1956, da 1966 zuwa 1967.

Labarai Masu Nasaba

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Farfesa Shehu ya samu digirin farko a fannin likitanci a Jami’ar Landan, kuma shi ne Babban Editan Jaridar Likitanci ta Birtaniya.

Sanarwar ta kara da cewa, za a yi jana’izar Farfesa Shehu a yau Litinin a gidansa da ke Old GRA, Maiduguri, babban birnin jihar Borno.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ABUNsukkaUNIMAID
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wannan Takarda Ta Nuna Burin Kasar Sin A Fannin Hulda Da Sauran Kasashe

Next Post

Wutar Lantarki Ta Yi Ajalin Mutum Hudu A Taraba

Related

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

4 minutes ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

1 hour ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

2 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

4 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

5 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

5 hours ago
Next Post
Wutar Lantarki Ta Yi Ajalin Mutum Hudu A Taraba

Wutar Lantarki Ta Yi Ajalin Mutum Hudu A Taraba

LABARAI MASU NASABA

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.