ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

by Abubakar Abba and Sulaiman
9 months ago
tallafi

A ranar 19 na watan Agustan shekarar 2025, kudaden Nijeriya na Asusun Ajiyar na kasar waje, sun karu zuwa dala biliyan 41.

 

Wannan Aaron ya nuna cewa, shi ne magi yaws da aka samu tun shekarar 2021.

ADVERTISEMENT
  • ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro
  • Shugabannin PDP Sun Shiga Dimuwa Yayin Da APC Ke Zawarcin Wasu Gwamnoninsu

Bayanin hakan na kunshe ne, a cikin wasu alkaluman da Babban Bankin Nijeriya CBN ya fitar.

 

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Bisa wani rahoton da jaridar Daily Trust ta wallafa, hakan ya nuna cewa, wannan shi ne karo na farko da Asusun Anita na Nijeriya ya samu karuwa tun daga watan Disambar shekarar 2021.

 

Kazalika, rahoton ya sanar da cewa, a watan Agusta Asusun ya ci gaba da karuwa wanda daga watan aka samu kimanin dala biliyan 1.46 zuwa yau daga dala biliyan 39.54 a ranar daya 19 ga watan Agustar shekarar 2025, suka karu zuwa i dala biliyan 41.00.

 

Wannan ya nuna yadda karuwar Asusun ta kai zuwa kaso 3.69 a kasa da makwanni uku, da suka gabata.

 

Bugu da karu, Asusun ya samu wannan karuwar ce, saboda yawan shigowar kudaden musaya na waje cikin kasar da kuma karin da aka samu, a bangren danyen Mai.

 

A cewar wasu alkaluma da Babban Bankin Nijeriya CBN ya fitar, sun bayyana cewa, a Ragnar data ga watan Agustan shekarar 2025, kudaden da ke a cikin Asusun, sun kai yawan dala biliyan 39.3 wadanda kuma a ranar 6 ga watan Agustan suka kai yawan dala biliyan 40.2 kafin kaiwarsu, zuwa wannan a dad in na yanzu.

 

Wasu masu yin fashin baki kan tattalin arziki, sun danganta samun wannan karin kan sauye-sauyen da Gwamnatin Tarayya ke ci gaba da yi ne, a fannin tattalin arzikin kasar.

 

Babban sashen da ya fi amfana shi ne, bangaren Asusun Ajiyar kudade na kasar da ke a kasar waje wanda ya kai yawan dala biliyan 40 kusan za a iya cewa, a cikin mako biyu, kafin Asusun ya wannan yawan a dad in na yanzu.

 

Karin da aka samu na Asusun Ajiya na kasar da ke a ketare, ya buna cewa, ya kai dala biliyan 39.3 a ranar daya ga watan Agusta wanda kuma a ranar Takwas ga watan Agusta, ya kai dala biliyan 39.5 inda kuma a ranar shida ga watan Agusta ya kai dala biliyan 40.2 sai kuma a ranar sha daya ga watan Agusta ya kai dala biliyan 40.65 kafin kuma ya karu zuwa dala biliyan 40.72 a ranar sha uku ga watan Agusta.

 

Idan za a iya tunawa, Asusun ya fara ne da kafar dama a ranar 31 ga watan Disambar shekarar 2024, inda kudaden Asusun suka kai dala biliyan 40.88.

Daga watan Janairu zuwa na Yuni, Assusun ya ragu dala biliyan 37 zuwa dala biliyan 39.

Alalmisali, Asusun na kasar wajen na kasar a farkon watan Yuli ya kasance ya tsaya kan dala biliyan 37.28 kafin ya kara karuwa zuwa matakin da yake na yanzu.

Karin karuwar Asusun ta kai ta zama da dala biliyan uku wanda hakan ya nuna cewa, ta kai ta kimanin kaso takwas a cikin watan.

Bugu da kari, wannan karuwar da Asusun Ajiya na waje na kasar ya samu wands a yanzu ya kai dala biliyan 41 tun bayan wanda kasar ta samu a shekarar 2021.

Wannan karuwar ta Asusun ta kuma nuna cewa, ta hairs wadda aka samu a shekarar 2022 zuwa shekarar 2023, wadda ta kai ta dala biliyan 38.

Bugu da karu, baya ga karuwar Asusun Ajiya na kasar waje, ita Naira ta kara samun daraja inda kuma hauhawan farashin kaya a kasar ya ragu wanda a watan Yuli ya kai kaso 21.88.

Wasu alkaluma da Hukumar Kula da Kiddiga ta kasa NBS ta fitar, sun nuna cewa, a watan Yuli an samu raguwa, idan aka kwatanta da kaso 22.22 da aka samu a watan Yuni.

Hakazalika, wani rahoton baya bayan nan, da Hukumar Kula da Farashin Kaya ta fitar sun nuna cewa, a watan Yuli sun kai kaso 0.34, wanda hakan ya nuna cewa, sun kai kasa da kaso 11.52 a watan Yuni kuma kasa da kaso 33.40 da aka samu a watan Yuli.

Kudaden Ajiya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 
Kudaden Ajiya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000
Tattalin Arziki

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Next Post
A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Babu Wani Shiri Na Kwaso ‘Yan Nijeriya Daga Falasdin Ko Isra’ila –Gwamnatin Tarayya

Mulkin Tinubu A Shekara 3:Ina Aka Fito? Ina Aka Dosa?

June 5, 2026
Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

June 5, 2026
Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

June 5, 2026
Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.