ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

by Abubakar Abba and Sulaiman
10 months ago
tallafi

A ranar 19 na watan Agustan shekarar 2025, kudaden Nijeriya na Asusun Ajiyar na kasar waje, sun karu zuwa dala biliyan 41.

 

Wannan Aaron ya nuna cewa, shi ne magi yaws da aka samu tun shekarar 2021.

ADVERTISEMENT
  • ADC Ta Bukaci Tinubu Ya Kafa Dokar Ta Baci A Katsina Da Zamfara Kan Rashin Tsaro
  • Shugabannin PDP Sun Shiga Dimuwa Yayin Da APC Ke Zawarcin Wasu Gwamnoninsu

Bayanin hakan na kunshe ne, a cikin wasu alkaluman da Babban Bankin Nijeriya CBN ya fitar.

 

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

Bisa wani rahoton da jaridar Daily Trust ta wallafa, hakan ya nuna cewa, wannan shi ne karo na farko da Asusun Anita na Nijeriya ya samu karuwa tun daga watan Disambar shekarar 2021.

 

Kazalika, rahoton ya sanar da cewa, a watan Agusta Asusun ya ci gaba da karuwa wanda daga watan aka samu kimanin dala biliyan 1.46 zuwa yau daga dala biliyan 39.54 a ranar daya 19 ga watan Agustar shekarar 2025, suka karu zuwa i dala biliyan 41.00.

 

Wannan ya nuna yadda karuwar Asusun ta kai zuwa kaso 3.69 a kasa da makwanni uku, da suka gabata.

 

Bugu da karu, Asusun ya samu wannan karuwar ce, saboda yawan shigowar kudaden musaya na waje cikin kasar da kuma karin da aka samu, a bangren danyen Mai.

 

A cewar wasu alkaluma da Babban Bankin Nijeriya CBN ya fitar, sun bayyana cewa, a Ragnar data ga watan Agustan shekarar 2025, kudaden da ke a cikin Asusun, sun kai yawan dala biliyan 39.3 wadanda kuma a ranar 6 ga watan Agustan suka kai yawan dala biliyan 40.2 kafin kaiwarsu, zuwa wannan a dad in na yanzu.

 

Wasu masu yin fashin baki kan tattalin arziki, sun danganta samun wannan karin kan sauye-sauyen da Gwamnatin Tarayya ke ci gaba da yi ne, a fannin tattalin arzikin kasar.

 

Babban sashen da ya fi amfana shi ne, bangaren Asusun Ajiyar kudade na kasar da ke a kasar waje wanda ya kai yawan dala biliyan 40 kusan za a iya cewa, a cikin mako biyu, kafin Asusun ya wannan yawan a dad in na yanzu.

 

Karin da aka samu na Asusun Ajiya na kasar da ke a ketare, ya buna cewa, ya kai dala biliyan 39.3 a ranar daya ga watan Agusta wanda kuma a ranar Takwas ga watan Agusta, ya kai dala biliyan 39.5 inda kuma a ranar shida ga watan Agusta ya kai dala biliyan 40.2 sai kuma a ranar sha daya ga watan Agusta ya kai dala biliyan 40.65 kafin kuma ya karu zuwa dala biliyan 40.72 a ranar sha uku ga watan Agusta.

 

Idan za a iya tunawa, Asusun ya fara ne da kafar dama a ranar 31 ga watan Disambar shekarar 2024, inda kudaden Asusun suka kai dala biliyan 40.88.

Daga watan Janairu zuwa na Yuni, Assusun ya ragu dala biliyan 37 zuwa dala biliyan 39.

Alalmisali, Asusun na kasar wajen na kasar a farkon watan Yuli ya kasance ya tsaya kan dala biliyan 37.28 kafin ya kara karuwa zuwa matakin da yake na yanzu.

Karin karuwar Asusun ta kai ta zama da dala biliyan uku wanda hakan ya nuna cewa, ta kai ta kimanin kaso takwas a cikin watan.

Bugu da kari, wannan karuwar da Asusun Ajiya na waje na kasar ya samu wands a yanzu ya kai dala biliyan 41 tun bayan wanda kasar ta samu a shekarar 2021.

Wannan karuwar ta Asusun ta kuma nuna cewa, ta hairs wadda aka samu a shekarar 2022 zuwa shekarar 2023, wadda ta kai ta dala biliyan 38.

Bugu da karu, baya ga karuwar Asusun Ajiya na kasar waje, ita Naira ta kara samun daraja inda kuma hauhawan farashin kaya a kasar ya ragu wanda a watan Yuli ya kai kaso 21.88.

Wasu alkaluma da Hukumar Kula da Kiddiga ta kasa NBS ta fitar, sun nuna cewa, a watan Yuli an samu raguwa, idan aka kwatanta da kaso 22.22 da aka samu a watan Yuni.

Hakazalika, wani rahoton baya bayan nan, da Hukumar Kula da Farashin Kaya ta fitar sun nuna cewa, a watan Yuli sun kai kaso 0.34, wanda hakan ya nuna cewa, sun kai kasa da kaso 11.52 a watan Yuni kuma kasa da kaso 33.40 da aka samu a watan Yuli.

Kudaden Ajiya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
Kudaden Ajiya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.