Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
January 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda yake hira da duk wanda ya cancanci a yi hira da shi ko sanannan mutum a duniya, King ya shafe shekaru sittin akan wannan matsayin, ya mutu ranar Asabar yana da shekara 87.

Kamfanin da ya kafa, Ora Media, bai bayyana abin da ya yi sanadiyar mutuwarsa ba amma rahotannin kafofin yada labarai sun ce King ya kwashe makonni yana fama da cutar korona  kuma ya sha fama da matsalolin rashin lafiya da dama a shekarun baya.

samndaads

“Tsawon shekaru 63, yayi shirye-shirye da yawa a fannin gidan rediyo, telebijin da kafofin watsa labarai na zamani (intanet), ya samu kyaututtuka, da karramawa ta duniya a matsayin wata shaida ce ta kwarewarsa ta musamman a matsayin mai watsa labarai,” in ji Ora Media a cikin wata sanarwa da ta rubuta Twitter.

SendShareTweetShare
Previous Post

Matasan Sin Da Afrika Sun Tattauna Da Nufin Inganta Kare Halittu

Next Post

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

RelatedPosts

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya...

Saura Wata Biyu Buhari Ya Dawo Da Zaman Lafiya –Sanata Lawan

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya, Sanata Ahmad...

Sojoji Sun Sake Kwato Garin Marte A Borno

Sojoji Sun Sake Kwato Garin Marte A Borno

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Sojojin Nijeriya a yammacin yau, da misalin...

Next Post
Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version