• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gidauniyar Dangote Da Gwamnatin Kano Za Su Yi Yaki Da Cutar Tamowa

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Rahotonni
0
Gidauniyar Dangote Da Gwamnatin Kano Za Su Yi Yaki Da Cutar Tamowa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gidauniyar Aliko Dangote da hadin guiwar Gwamnatin jihar Kano, asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) tare da kuma gidauniyar Bill and Melinda Gates sun rabba hannun yarjejeniyar fahimtar juna domin yin aiki tare wajen yaki da cutar Tamowa da yara ke fama da shi sakamakon karancin samun abinci mai gina jiki a jihar Kano.

Baya ga bangaren kula da cutar Tamowar, bangarorin za kuma su taimaka wajen inganta kiwon lafiya a jihar tare da kula da yin rigakafi a kai a kai domin kyautata kiwon lafiya musamman na yara da mata.

  • Manoma Sun Koka Kan Hauhawar Farashin Takin Zamani

Jimkadan bayan rabbata hannun a ranar Laraba da ya gudana a fadar Gwamnatin jihar Kano, babban darakta mai cikakken iko na gidauniyar Dangote, Zouera Yousefou, ta taya Gwamnatin jihar Kano murnar kawowa wannan matakin da kuma irin nasarorin da aka samu tun lokacin da suka fara sanya hannun yarjejeniya na farko a 2013 da na biyu a 2017 har zuwa yanzu da suka sake sanya hannu a mataki na uku.

Misis Yousefou ta kuma jinjina wa Gwamnatin Kano din bisa ririta kudaden da aka ware na rigakafi kan hakan ya ce jihar ta samu karin kaso domin kara mata azama kan wannan fannin.

MD/CEO ta kuma kara da cewa bangarorin abokan jeren sun samu nasarori sosai wajen rage kaifin mace-macen mata masu juna biyu da yara a jihar.

Labarai Masu Nasaba

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

Ta ce jami’ansu na sanya ido domin ganin ana tafiyar da lamura yadda suka kamata. Ta nemi sarakunan gargajiya da su kara himma wajen fadakar da al’ummar su muhimmancin kiwon lafiya da amsar rigakafi, abinci mai gina jiki, kula da mata masu juna biyu da sauran bangarorin lafiya.

Ta bada tabbacin gidauniyar nasu na cigaba da taimakawa a fannin kiwon lafiya musamman na yara da mata.

A nashi jawabin, gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce jihar ta samu nasarori masu tarin yawa a bangaren kula da lafiyar al’umma.

A cewarsa, gwamnatinsa ba ta wasa sako-sako da harkar kiwon lafiya a kowani lokaci ta hanyar inganta kanana da manyan asibitin kula da lafiya tare da samar da wadatatun ma’aikatan da za su kula da su.

Ganduje ya ce hatta sanya hannun yarjejeniyar na nuni da himmatuwar Gwamnatin ne a bangaren kiwon lafiya.

Ya tabbatar da cewa jihar da ta kula da tallafin da ta samu daga abokan jere domin cimma manufofin da aka sanya a gaba. Sai ya gode musu bisa hakan tare da basu tabbacin kokarin gwamanti a kan hakan.

Tun da farko daraktan gidauniyar Bill and Melinda Gates a Nijeriya, Jeremie Zoungrana, ya nuna farin cikinsa bisa shaida sanya hannun da suka yi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Rashin Halartar Osibanjo, Lawan, Amaechi Ya Janyo Dakatar Da Zaman Sulhun APC

Next Post

An Kashe ‘Yan Boko Haram 49 A Sansaninsu 3 Yayin Luguden Wuta Ta Sama

Related

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

13 minutes ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

6 days ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

6 days ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

2 weeks ago
Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

2 months ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

2 months ago
Next Post
An Kashe ‘Yan Boko Haram 49 A Sansaninsu 3 Yayin Luguden Wuta Ta Sama

An Kashe 'Yan Boko Haram 49 A Sansaninsu 3 Yayin Luguden Wuta Ta Sama

LABARAI MASU NASABA

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

June 6, 2025
aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

June 6, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

June 6, 2025
Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.