• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Jumma’a

by Sulaiman
3 years ago
in Rahotonni
0
Goro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

Jama’a barkanmu da juma’a da fatan kowa zai yi juma’a lafiya, Allah ya karbi ibadunmu Amin.

Kamar kowanne mako wannan shafi na mika sakonnin gaishe-gaishenku ga ‘yan’uwa da abokan arziki domin sada zumunci.

  • Goron Jumu’a

Sai dai kuma ba za mu samu damar bude sakonnin gaba daya ba, za mu bude sako daya ne saboda yana yin filin namu a wannan makon yau.Mako mai zuwa za mu kawo sauran cikin yardar Allah. Gasakon kamar haka:

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 8164205067:
Assalam, gaisuwar Goron Juma’a ga mai girma tsohon shugaban NUT na Daura Alhaji kuma Hedimastan Pilot Primary School Daura Alh. Sani Mamman da Mal. Sabi’u da Mal. Musa da Mal. Habu Popula da Mal. Mustapha 1 da Mal Mustapha 2 da Mal. Abdullahi da Mal. Sade da Mal. Hamisu da Mal. Abdulhadi 1 da Mal. Abdulhadi 2 da Malama Sa’ade da Malama Hajara da Malama Fatima Bashar da Malama Amina da Uwata Malama Hajiya Zulai da Malama Aisha da Mal. Alh Amadu Sabi’u ina yi masu fatan alkhai.
Haka nan ina gaishe da mai girma tsohon ma’ajin Nut ta Daura Mal. Abdurrahaman da mai girma sabon shugaban NUT na Daura Mal. Lawal Dan Kazaure ina yi masu fatan alkhairi Allah ya sa su yi Juma’a lafiya amin. Gaisuwar goron juma’a ga mai girma shugaban NUT na Jihar Katsina dan kafin Daura da mai girma shugaban hukumar ilimin firamare na karamar hukumar Daura Alh. Nura Lawal da mai girma Alh. Tijjani Sale da mai girma Alh. Nura Salele da mai girma Alh. Najume da mai girma Alh. Ali Namadi da mai girma Uban dawaki.
Gaisuwar goron juma’a ga mai girma dan Madamin Daura hakimin Dumurkol, Hon. Musa Haro da mai girma wazirin dan madamin Daura Alh. Hamisu Haro da maigirma amanar wakilin dan madamin Daura Hon. Alh. Nasiru Kakah da fatan Allah ya kara musu lafiya, Allah ya kare su daga sharrin makiya, Allah yasa su yi juma’a lafiya Amin.
Sai kuma gaisuwar goron juma’a ga mai girma shugaban kasa Muhammadu Buhari damo sarkin hakuri da mai girma Alh. Mamman Daura da mai girma Abdulkarimu Dauda da mai girma Alh. Sabi’u Tunde da mai girma Subeb ciyaman na jahar katsina Alh. Lawal Buhari da fatan Allah ya kara tsaresu daga sharrin abokan halitta mutum ko aljan, da fatan za su yi juma’a lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Abuja Ya Yi Alkawarin Tallafa Wa Gidauniyar Ahmadu Bello

Next Post

Kungiyar Kwadago Za Ta Yi Zanga-zangar Wuni Guda Don Mara Wa ASUU Baya

Related

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

4 weeks ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

1 month ago
An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya
Rahotonni

An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya

1 month ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Rahotonni

Amurka Ta Sayi Kayayyakin Nijeriya Na Dala Miliyan 643 A Wata 2 – Rahoto

1 month ago
Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi
Rahotonni

Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi

1 month ago
Tinubu
Manyan Labarai

Yadda Tinubu Ya Shirya Wa Kansa Mafitar Siyasa Kafin Zaben 2027

2 months ago
Next Post
Kungiyar Kwadago Za Ta Yi Zanga-zangar Wuni Guda Don Mara Wa ASUU Baya

Kungiyar Kwadago Za Ta Yi Zanga-zangar Wuni Guda Don Mara Wa ASUU Baya

LABARAI MASU NASABA

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.