• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Rahotonni

Goron Jumma’a

by Sulaiman
1 month ago
in Rahotonni
0
Goro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kaduna Ta Karyata Jita-jitar Malalar ‘Yan Ta’adda Tsakanin Kaduna Da Zariya

Shugaban NIS Ya Yi Gargaɗin Biyan Kuɗin Fasfo Da Tsabar Kuɗi A Hannu

Jama’a barkanmu da juma’a da fatan kowa zai yi juma’a lafiya, Allah ya karbi ibadunmu Amin.

Kamar kowanne mako wannan shafi na mika sakonnin gaishe-gaishenku ga ‘yan’uwa da abokan arziki domin sada zumunci.

  • Goron Jumu’a

Sai dai kuma ba za mu samu damar bude sakonnin gaba daya ba, za mu bude sako daya ne saboda yana yin filin namu a wannan makon yau.Mako mai zuwa za mu kawo sauran cikin yardar Allah. Gasakon kamar haka:

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 8164205067:
Assalam, gaisuwar Goron Juma’a ga mai girma tsohon shugaban NUT na Daura Alhaji kuma Hedimastan Pilot Primary School Daura Alh. Sani Mamman da Mal. Sabi’u da Mal. Musa da Mal. Habu Popula da Mal. Mustapha 1 da Mal Mustapha 2 da Mal. Abdullahi da Mal. Sade da Mal. Hamisu da Mal. Abdulhadi 1 da Mal. Abdulhadi 2 da Malama Sa’ade da Malama Hajara da Malama Fatima Bashar da Malama Amina da Uwata Malama Hajiya Zulai da Malama Aisha da Mal. Alh Amadu Sabi’u ina yi masu fatan alkhai.
Haka nan ina gaishe da mai girma tsohon ma’ajin Nut ta Daura Mal. Abdurrahaman da mai girma sabon shugaban NUT na Daura Mal. Lawal Dan Kazaure ina yi masu fatan alkhairi Allah ya sa su yi Juma’a lafiya amin. Gaisuwar goron juma’a ga mai girma shugaban NUT na Jihar Katsina dan kafin Daura da mai girma shugaban hukumar ilimin firamare na karamar hukumar Daura Alh. Nura Lawal da mai girma Alh. Tijjani Sale da mai girma Alh. Nura Salele da mai girma Alh. Najume da mai girma Alh. Ali Namadi da mai girma Uban dawaki.
Gaisuwar goron juma’a ga mai girma dan Madamin Daura hakimin Dumurkol, Hon. Musa Haro da mai girma wazirin dan madamin Daura Alh. Hamisu Haro da maigirma amanar wakilin dan madamin Daura Hon. Alh. Nasiru Kakah da fatan Allah ya kara musu lafiya, Allah ya kare su daga sharrin makiya, Allah yasa su yi juma’a lafiya Amin.
Sai kuma gaisuwar goron juma’a ga mai girma shugaban kasa Muhammadu Buhari damo sarkin hakuri da mai girma Alh. Mamman Daura da mai girma Abdulkarimu Dauda da mai girma Alh. Sabi’u Tunde da mai girma Subeb ciyaman na jahar katsina Alh. Lawal Buhari da fatan Allah ya kara tsaresu daga sharrin abokan halitta mutum ko aljan, da fatan za su yi juma’a lafiya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Abuja Ya Yi Alkawarin Tallafa Wa Gidauniyar Ahmadu Bello

Next Post

Kungiyar Kwadago Za Ta Yi Zanga-zangar Wuni Guda Don Mara Wa ASUU Baya

Related

Gwamnatin Kaduna Ta Karyata Jita-jitar Malalar ‘Yan Ta’adda Tsakanin Kaduna Da Zariya
Rahotonni

Gwamnatin Kaduna Ta Karyata Jita-jitar Malalar ‘Yan Ta’adda Tsakanin Kaduna Da Zariya

1 day ago
Shugaban NIS Ya Yi Gargaɗin Biyan Kuɗin Fasfo Da Tsabar Kuɗi A Hannu
Rahotonni

Shugaban NIS Ya Yi Gargaɗin Biyan Kuɗin Fasfo Da Tsabar Kuɗi A Hannu

2 days ago
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano
Rahotonni

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

3 days ago
Gwamnati Ta Shure Yarjejeniyarmu, Yanzu Ba Mu San Alkiblarmu Ba – IKMAN
Rahotonni

Gwamnati Ta Shure Yarjejeniyarmu, Yanzu Ba Mu San Alkiblarmu Ba – IKMAN

3 days ago
Manta Tarihi Ya Sa Nijeriya Cikin Halin kaka-ni-ka-yi
Rahotonni

Manta Tarihi Ya Sa Nijeriya Cikin Halin kaka-ni-ka-yi

4 days ago
Mu Kula Da Wayoyin Da Ke Hannun Yara
Rahotonni

Mu Kula Da Wayoyin Da Ke Hannun Yara

4 days ago
Next Post
Kungiyar Kwadago Za Ta Yi Zanga-zangar Wuni Guda Don Mara Wa ASUU Baya

Kungiyar Kwadago Za Ta Yi Zanga-zangar Wuni Guda Don Mara Wa ASUU Baya

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.