• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Wike Bai Halarci Taron PDP Na Bayyana Okowa A Matsayin Mataimakin Atiku Ba

by Muhammad
3 years ago
Gwamna

Babban mai neman kujerar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar PDP kuma gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, bai halarci taron bikin kaddamar da takwaransa na jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar PDP ba a ranar Alhamis.

Idan zaku tuna cewa Wike ne ya zo na biyu a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar PDP da aka gudanar a ranar 28 ga watan Mayu da kuri’u 237, inda Atiku Abubakar ya samu kuri’u 371.

  • 2023: Atiku Ya Gabatar Da Gwamnan Delta, Okowa A Matsayin Mataimakinsa
  • 2023: Atiku Ya Gana Da Gwamnonin PDP Kan Zabo Masa Mataimaki

Tun bayan zaben fidda gwanin da aka yi, Wike ya kasance dan takarar shugaban kasa na zahiri ga Atiku ganin irin tasirin da gwamnan ke da shi a cikin jam’iyyar.

Sai dai kuma tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gabatar da Okowa a gaban jiga-jigan jam’iyyar da manyan jami’ai a hedikwatar PDP ta kasa da ke Abuja.

Ya ce daya daga cikin abin da yasa ya zabi Okowa shi ne cancantarsa saboda kuma ya gaje shi bayan ya yi mulki idan har aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

LABARAI MASU NASABA

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

“Na yi farin cikin sanar da Gwamna Ifeanyi A. Okowa a matsayin dan takararar mataimakin shugaban kasa. Ina fatan tafiya tare da ahi wajen gina kasarmu mai girma tare da daukacin ‘yan Nijeriya da samar da alkibla guda ta zaman lafiya, hadin kai, da wadata ga kowa,” in ji Atiku.

Bayan shugaban jam’iyyar na kasa, Dakta Iyorchia Ayu, mambobin kwamitin ayyuka na kasa (NWC), kwamitin amintattu (BoT), da ‘yan jam’iyyar Caucus, abokan aikin Okowa ma sun halarci bikin kaddamar da bikin.

Sun hada da gwamnonin jihar Enugu, Ifeanyi Uguanyi: Bauchi, Bala Mohammed; Awka Ibom, Udom Emmanuel; Edo, Godwin Obaseki, da Benue; Samuel Ortom.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamna
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta
Siyasa

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa
Siyasa

ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

October 22, 2025
Next Post
gaza

Kudirin Ba Dalibai Rancen Kudi Mara Ruwa Ya Tsallake Karatu Na 2 A Zauren Majalisar Dattijai

LABARAI MASU NASABA

Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Gwamna

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

October 27, 2025
Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

October 27, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.