ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati Ta Bayar Da Umarnin Fara Sabon Gwaji Kan Irin Masara Na ‘Tela Maize’

by Bashir Bello, Abuja
3 years ago
Gwamnati

Hukumar Bunkasa Tsirrai Ta Kasa ‘National Biotechnology Debelopment Agency (NBDA)’ ta bayana cewa a halin yanzu an fara wani zagaye na gwajin sabon irin masara na ‘TELA Maize’ a wasu jihohin Nijeriya.

Mataimakiyar Shugabar Hukumar, Dakta Rose Gidado, ta bayyana haka a tattaunawarta da manema labarai ranar Laraba a Legas.

  • Manoma Sun Koka Kan Hauhawar Farashin Takin Zamani
  • Kananan Manoma 31,666 Sun Samu Tallafin Noma Naira Biliyan 5.9 – CBN

Ta ce, manoma za su fara shuka wanan Iri na ‘Tela Maize’ a wannan damunan da muke ciki.

ADVERTISEMENT

An samar da Tela Maize ne ta hanyar bincike na zamani da ake kira ‘Genetically Modified Organisms (GMO)’ yana kuma da karfin jure wa farmakin kwari da kuma jure wa karancin ruwan sama.

A shekarar 2021 ne gwamnatin tarayyar ta hannun hukumar NBDA ta bayar da izinin cigaba da noma masara a filin Allah saboda ingancinsa kuma baya cutar da muhalli.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

Cibiyar Binciken Aikin Gona (IAR) ta Jami’ar ABU ta samar da irin tare da hadin gwiwar Hukumar Binciken Aikin Gona ta Afrika (AATF), da kuma Hukumar Bunkasa Tsirrar (NBDA).

Dakta Gidado ta kuma lura da cewa a halin yanzu IAR da ke Zariya ce gwamnati tarayya ta ba izinin samar da Irin, ta kuma fara rarraba wa manoma Irin masara a yankunan arewacin kasar nan don nomawa a damunan bana.

Ta ce, za a yi sabon gwajin gwajin masarar ne har sau biyu, za a yi a shekarar 2022 da shekarar 2023 kafin a bayar da izinin samar da shi gadan-gadan don manoma gaba daya a fadin Nijeriya.

Ta kara da cewa, a halin yanzu tuni aka fara amfani da irin masarar Tela Maize a wasu jihohi kamar Adamawa, Kaduna, Kano da Jigawa.

Dakta Gidado ta ce irin Tela Maize yana iya jure farmakin kwari kamar (fall armyworm da stem borers) yana kuma jure rashin issashen ruwa sama.

Ta kuma bayana cewa, Nijeriya na daga cikin kasashe 6 a Afrika da suka rungumi Tela Maize, kasashen sun kuma hada da Kenya, Uganda, Tanzania, Ethiopia, Mozambikue da kuma Afrika ta Kudu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Noma Da Kiwo

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Next Post
Amurka Za Ta Yi Amai Ta Lashe Game Da Dokar Dake Shafar Yankin Xinjiang Da Ta Zartar

Amurka Za Ta Yi Amai Ta Lashe Game Da Dokar Dake Shafar Yankin Xinjiang Da Ta Zartar

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025
Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

November 15, 2025
Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.