Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Gwamnati Ta Nemi Kotu Ta Janye Belin Nnamdi Kanu

by Tayo Adelaja
August 25, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bisa ga dukkanin alamu sakin marar da aka yi wa jagoran kungiyar masu fafutikar neman kafa biyafara ta IPOB, Nnamdi Kanu ta zo karshe a yayin da Gwamnatin Tarayya ta nemi kotu ta soke belinsa da ta bayar a shari’ar da ake masa ta cin amanar kasa tare da wasu mukarrabansa.

Mai taimaka wa babban lauyan kasa a kan harkokin yada labaru, Malam Salihu Isah ya sanar da batun neman soke belin a wata takarda da ya raba wa manema labaru a babban birnin tarayya, Abuja da maraicen Jumar’ar nan.

Gwamnatin tarayya ta ce ta yi hakan ne a sakamakon karya ka’idodin belin da aka gindaya wa Nnamdi Kanu, a yayin da shi kuma Nnamdin yake cewa ka’idodin sun keta masa ‘yancinsa na dan adam, don haka yake fatali da su.

Galibin ‘Yan Nijeriya dai na ganin tuntuni ya kamata a ce gwamnati ta dauki mataki a kan Nnamdi Kanu a sakamakon raina kotu da nuna isa da kuma cigaba da shirya tayar da hargitsi a kasa da sunan fafutikar kafa kasar biyafara. Amma ba a yi hakan ba sai dawowar Shugaba Buhari daga jinyar da ya yi a kasar waje wanda hakan ke alamtar da cewa “kare ba ya wargi a hannun bamaguje”.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Kamata Shugaba Buhari Ya Karfafa Lafiyarsa Da Magungunan Musulunci – Dakta Jamil

Next Post

Hajj 2017: Sama Da Mutum Miliyan Daya Za Su Yi Aikin Hajji

RelatedPosts

Babban Burin Mu Shi Ne Habbaka Tattalin Arzikin Kanawa Da Samawa Matasa Aikin Yi

Babban Burin Mu Shi Ne Habbaka Tattalin Arzikin Kanawa Da Samawa Matasa Aikin Yi

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka Kano Babban burin wannan Kamfani mai...

Za A Fara Aikin Hanyar Ibadan Zuwa Kano, Fatakwal Zuwa Maiduguri Nan Ba Da Jimawa-Gwamnati

Za A Fara Aikin Hanyar Ibadan Zuwa Kano, Fatakwal Zuwa Maiduguri Nan Ba Da Jimawa-Gwamnati

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa A ranar Juma'a Gwamnatin Tarayya ta...

Noman Rani: Gwamnatin Katsina Za Ta Fadada Dam Din Sulma

Noman Rani: Gwamnatin Katsina Za Ta Fadada Dam Din Sulma

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Gwamnatin jihar Katsina za ta kashe...

Next Post

Hajj 2017: Sama Da Mutum Miliyan Daya Za Su Yi Aikin Hajji

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version