• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Bada Umarnin Sayar Da Takin Noma Miliyan 1.7 Ga Manoman Jihar

by Sadiq Usman
4 weeks ago
in Labarai
0
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Umarnin Sayar Da Takin Noma Miliyan 1.7 Ga Manoman Jihar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Jigawa Muhammad Badaru Abubakar, ya umarci kamfanin samar da takin noma na jihar (JASCO) da ya fara siyar da buhunan taki sama da 1,700,000 ga manoma a fadin jihar.

Mataimakin gwamnan jihar Alhaji Umar Namadi, ne ya sanar da hakan a lokacin da ya karbi bakuncin mai martaba sarkin Dutse Dakta Nuhu Muhammadu Sanusi a gidan gwamnatin a Dutse.

  • Sakacin Gwamnati Ya Janyo Harin Gidan Yarin Kuje – PDP
  • Ba Zan Barwa ‘Ya’yana Gadon Komai Ba – Buhari

Ya ce gwamnatin jihar ta dukufa wajen ganin manoma sun samu takin akan lokaci a farashi mai sauki a wannan damina.

Mataimakin gwamnan ya ce harkar noma ta samu ci gaba a sakamakon shirye-shirye da tsare-tsare daban-daban da gwamnati ta bullo da su wanda ya haifar da rage fatara da samar da ayyukan yi da samar da abinci a jihar.

Da yake karin haske kan siyar da takin, manajan-daraktan kamfanin samar da takin noma na Jigawa, Alhaji Rabiu Khalid Maigatari, ya ce za su sayar da buhu daya na NPK 20.10.10 kan Naira 15,000.

Labarai Masu Nasaba

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Ya ce tuni sun samu isar da manyan motoci sama da 160 wanda yayi daidai da metric ton 4,500 na kayayyakin kuma an raba su ga shaguna sama da 45 a fadin jihar.

Tags: DaminagwamnatiJigawqManomaNomaTaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mamakon Ruwan Sama Ya Ci Rayukan Mutum 6 Da Raba Daruruwa Da Matsugunansu A Jigawa

Next Post

Mata 700,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sanadin Dajin Mama

Related

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku
Manyan Labarai

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

1 hour ago
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 
Labarai

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

3 hours ago
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai
Labarai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja
Rahotonni

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

5 hours ago
Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

9 hours ago
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya
Manyan Labarai

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

10 hours ago
Next Post
Mata 700,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sanadin Dajin Mama

Mata 700,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sanadin Dajin Mama

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

August 12, 2022
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

August 12, 2022
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.