• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kano Ta Koka Kan Yawaitar Satar Magani A Asibiti

by Abubakar Sulaiman
11 months ago
Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta nuna damuwa game da yawaitar sata a cikin shirin bayar da magunguna kyauta, tana zargin wasu ma’aikatan lafiya da masu cin gajiyar shirin suna haɗa baki don satar magungunan da aka samar domin masu ƙaramin ƙarfi.

Kwamishinan Lafiya, Dr. Abubakar Labaran Yusuf ne ya bayyana haka yayin wani taron masu ruwa da tsaki da cibiyar hulɗa da Jama’a (CCSI) ta shirya, yana mai cewa wannan matsala tana kawo cikas ga nasarar shirin.

  • Kawu Sumaila Ya Yi Barazanar Maka Shugaban NNPP Na Kano A Kotu
  • An Jinjinawa Kokarin Sin Na Tallafawa Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya A Kasashen Afirka

Don magance matsalar, gwamnati ta fara amfani da tsarin rubutun bayanai na zamani da rajistar amfani domin tabbatar da gaskiya da adalci. Dr. Yusuf ya ce,

“Za a rubuta sunan, adireshi, da lambar waya na kowane mutum da ya karɓi waɗannan kayan, domin mu tabbatar da cewa an kai wa wadanda suka cancanta.”

Ya kuma koka kan rashin zuwa asibiti don kula da lafiya kafin haihuwa da bayan haihuwa a tsakanin mata, musamman a karkara, yana mai cewa hakan yana kara yawan mace-macen mata masu juna biyu.

Ya kara da cewa Gwamnatin Kano ta kammala wani bincike na shekara guda domin tattara bayanai kan mace-macen mata masu ciki a karkara, domin tsara matakan da za a ɗauka nan gaba.

LABARAI MASU NASABA

Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Har ila yau, an fara gyaran cibiyoyin lafiya da ɗaukar karin ma’aikatan lafiya don samar da ingantattun wuraren haihuwa cikin aminci ga mata masu ciki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa
Kiwon Lafiya

Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

October 11, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?
Kiwon Lafiya

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
Matsalar Tasgadewar Kashin Baya
Kiwon Lafiya

Matsalar Tasgadewar Kashin Baya

September 27, 2025
Next Post
Barazanar Da ‘Yan Jarida Ke Fuskanta A Bakin Aiki

Barazanar Da ‘Yan Jarida Ke Fuskanta A Bakin Aiki

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

October 17, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

October 17, 2025
Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

October 17, 2025
peter

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

October 17, 2025
Ƙungiyar NNYLF Ta Gargaɗi Atiku Da Sowore Kan Cinna Wutar Rikici A Nijeriya

Ƙungiyar NNYLF Ta Gargaɗi Atiku Da Sowore Kan Cinna Wutar Rikici A Nijeriya

October 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilin Karyewar Farashin Kayan Abinci

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilin Karyewar Farashin Kayan Abinci

October 17, 2025
Tinubu

Batun Yin Afuwa Ga ‘Yan Yankin Ogoni Huɗu

October 17, 2025
Shettima

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

October 17, 2025
Manzon Allah

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

October 17, 2025
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.