• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Karbe Filin Jirgin Saman Gombe

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Ta Karbe Filin Jirgin Saman Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

GORON JUMA’A 01-07-2025

Gwamnatin Tarayya ta bada izinin kwace ikon gudanar da Filin Jirgin Sama na Jihar Gombe.

Gwamna Inuwa Yahaya na jihar ne ya sanar da hakan a Fadar Shugaban Kasa, yana mai cewa matakin zai bayu ga samar da karin kayan aiki da kudaden gudanarwa gami da ingantuwar aiki a filin jirgin.

  • Manyan ‘Yan Majalisar Birtaniya Sun Yi Mubaya’a Ga Sabon Sarki, Charles
  • An Tattauna Kan Wasu Daftarorin Da Za A Yi Nazarinsu Yayin Zaman Kwamitin Kolin JKS
Gwamnan ya bayyana a ranar Juma’a cewa, “Mafi mahimmanci shi ne komawan Filin Jirgin Sama na Gombe hannun Gwamnatin Tarayya da Shugaba Buhari ya amince.“Tuni Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta fara gina barikinta a hafabar filin jirgin , wanda iya ya koma hannun Gwamnatin Tarayya zai samu karin kayan aiki da na gudanarwa, musamman tunda filayen jiragen sama na cikin jerin ayyuka na musamman a karkashin doka.

“Hakan na nufin za a samu karin kayan aiki da gudanarwa mai inganci kuma za a fada shi ta yadda ayyukan tattalin arziki za su habaka saboda samuwar filin jirgin, wanda zai taimaka wajen bunkasa harkokin kasuwanci.”

A watan Yuni ne Hukumar Sufurin Jiragen Sama ta Najeriya (NCAAA) ta gudanar da bincike kan kayan aikin Filin Jiragen Sama na Gombe, har ta sahale masa izinin jigilar maniyyata aikin Hajji zuwa kasar Saudiyya.

Game da ziyararsa Fadar Shugaban Kasa, Gwamna Inuwa Yahaya ya ce ya je ne domin yin godiya bisa muhimman ayyukan ci gaba da Gwamnatin Tarayya ta yi a Jihar Gombe.

Ya ce ayyukan za su bunkasa harkokin tattalin arzikin da samar da ayyukan yi tare da dakile ayyukan ’yan ta’adda da rahotanni suka tabbatar cewa sun fara taruwa a yankin Gandun Dajin Wawa-Zange da ke jihar.

Ya ce manyan ayyukan saun hada da na gyaran babbar titin Gombe zuwa Bauchi, wanda shi ne ya dangana har zuwa Yobe har zuwa Maiduguri.

Sauran ayyukan sun hada da na fadada aikin samar da ruwa na Gombe, wanda ya ce shi ne babbar hanyar samar da ruwa ga garin Gombe da yankunan da ke makwabtaka da shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Filin Jirgin Saman GombeGwamnatin TarayyaIkoShugaba Buhari
ShareTweetSendShare
Previous Post

CMG Ta Watsa Shagalin Murnar Bikin Tsakar Yanayin Kaka Ta Shekarar 2022

Next Post

Shawarata Ga Duk Wacce Za Ta Shiga Fim Ta Nemi Izinin Iyayenta – Hauwa Yusuf

Related

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista
Labarai

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

2 hours ago
GORON JUMA’A 01-07-2025
Labarai

GORON JUMA’A 01-07-2025

4 hours ago
An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano
Manyan Labarai

An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

4 hours ago
Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin
Manyan Labarai

Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

7 hours ago
Taɓarɓarewar Tarbiyyar Matasa A Arewa: Ƙalubalen Da Ke Gaban Iyaye Da Shugabanni
Labarai

Taɓarɓarewar Tarbiyyar Matasa A Arewa: Ƙalubalen Da Ke Gaban Iyaye Da Shugabanni

8 hours ago
Ya Kamata A Sake Yi Wa Tsarin Ɗaukar Kuratan Ƴansanda Garanbawul
Manyan Labarai

Ya Kamata A Sake Yi Wa Tsarin Ɗaukar Kuratan Ƴansanda Garanbawul

10 hours ago
Next Post
Shawarata Ga Duk Wacce Za Ta Shiga Fim Ta Nemi Izinin Iyayenta – Hauwa Yusuf

Shawarata Ga Duk Wacce Za Ta Shiga Fim Ta Nemi Izinin Iyayenta - Hauwa Yusuf

LABARAI MASU NASABA

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar ɗorewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

August 1, 2025
Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

August 1, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 01-07-2025

August 1, 2025
An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

August 1, 2025
Tinubu Ya Cika Alƙawurran Da Ya Ɗauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

Tinubu Ya Cika Alƙawurran Da Ya Ɗauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

August 1, 2025
Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

August 1, 2025
Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

August 1, 2025
Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

August 1, 2025
Taɓarɓarewar Tarbiyyar Matasa A Arewa: Ƙalubalen Da Ke Gaban Iyaye Da Shugabanni

Taɓarɓarewar Tarbiyyar Matasa A Arewa: Ƙalubalen Da Ke Gaban Iyaye Da Shugabanni

August 1, 2025
Ya Kamata A Sake Yi Wa Tsarin Ɗaukar Kuratan Ƴansanda Garanbawul

Ya Kamata A Sake Yi Wa Tsarin Ɗaukar Kuratan Ƴansanda Garanbawul

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.