Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kashe Naira Biliyan 64.69 Kan Hanyoyi Da Gadoji

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Tarayya Za Ta Kashe Naira Biliyan 64.69 Kan Hanyoyi Da Gadoji
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim,

Majalisar zartaswa ta tarayya ta amince da kwangiloli na  N64,686,536,230 na gina tituna da gadoji a sassa daban-daban na kasar nan, ciki har da babban birnin tarayya (FCT).

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai da hulda da jama’a Garba Shehu da kuma ministan babban birnin tarayya, Malam Mohammed Musa Bello ne suka bayyana haka a yau Laraba yayin da suke zantawa da manema labarai na fadar shugaban kasa bayan kammala taron majalisar ministocin tarayya a fadar shugaban kasa. Villa, Abuja.

Labarai Masu Nasaba

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Shehu wanda ya bayyana hakan a madadin Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Fashola, ya ce FEC ta amince da ayyuka 15, hanyoyi da gadoji kamar yadda ma’aikatar ta bukata.

Ya ce: “Na daya shi ne kwangilar gina kashi na biyu na aikin titi daga Ikot-Ekpene-Aba zuwa Owerri akan kudi N40,157,000,000. Za a kammala aikin a cikin watanni 30.

“Wani aikin da ya samu amincewar shi shine gina titin Offa Bypass kashi na biyu a karamar hukumar Offa ta jihar Kwara. Shima akan N4,335,000,000 ne, wanda za a kammala shi nan da watanni 12.

“Wani kuma shi ne kiyasin da aka yi wa kwaskwarima na gyaran hanyar Alesi-Ugep a jihar Cross River. Kudin farko dai ya kai Naira biliyan 11.221, wanda yanzu ya kai Naira 14.74, tare da karin watanni shida akan adadin kwanakan farko.

“Sauran hanyoyin guda goma sha daya za a yi su ne a yankuna daban-daban a fadin kasar.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Bude Taron Farko Na Dandalin Kirkire-kirkire A Fannin Kafafen Yada Labarai Na Duniya

Next Post

Tsohon Kwanturola Janar Na Kwastam, Ahmed Kojoli Ya Rasu

Labarai Masu Nasaba

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

by
14 mins ago
0

...

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
16 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
19 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
23 hours ago
0

...

Next Post
Tsohon Kwanturola Janar Na Kwastam, Ahmed Kojoli Ya Rasu

Tsohon Kwanturola Janar Na Kwastam, Ahmed Kojoli Ya Rasu

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: