• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta

by Sister Iyami Jalo
2 years ago
in Raino Da Tarbiyya
0
Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kowane magidanci yana son ya mallaki zuciyar matarsa, domin samun kwanciyar hankali a cikin gidansa. Sai dai kuma ba kowa wani magida ne ya san yadda zai mallaki zuciyar matarsa ba.

Lallai magidanta bayan da za su samu mallakar zuciyar matayensu, sai dai idan sun tsare hakkokin da ya rataya a kansu. Hakika akwai hakkoki masu yawa wadanda Allah ya daura wa duk wani magidanci a kan matarsa, kamar hakkin ciyarwa, wajen zama, karantarwa, tufatarwa da dai sauran su.

  • Tsohon Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Gidan Rediyon Kano
  • Ribadu Zai Shugabanci Taron LEADERSHIP Da NDLEA Kan Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Idan magidanci ya kasa daukar dawainiyar iyalansa, to ba zai taba samun kwanciyar hankali ba a cikin gidansa. Ita mace tana bukatar a koda yaushe tana bukatar mijinta ya biya mata bukatocinta a duk lokacin da ta bukata. Idan ta kasa samun haka kuma, to babu wani abun da mijin nan nata zai yi ya burgeta.

Mata kadan ne suke da tausayin mazajensu idan ba su da shi. Kuma ita mace tana iya fada wa mijinta cewa, me ye ka taba yi min, komin kokarin miji zai iya fuskantar wannan matsala. Babu wani magidanci da ya fi karfin matarsa, sai dai wanda Allah ya ba shi ta kwarai wacce take jin tsoron Allah.

Magidanci zai iya mallakar zuciyar matarsa ce ta hanyar tarbiyartar da ita kamar yadda addini ya tsara. Sannan kuma magidanci ya yi kokarin sauke duk wani nauyin da ya rataya a kansa wanda Allah ya dora masa.

Labarai Masu Nasaba

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

Tarbiyya A Da, Da Yanzu (I)

Ta wannan hanya ce kadai magidanci zai iya mallakar zuciyar matarsa. Tana mai bai wa magidanta shawara da su tunga kokarin sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na hakkin iyalansu, idan suna son samun natsuwa a cikin gidajensu.

Ya kamata magidanta su karanci yadda za su sauke hakkin iyalansu, domin dole ne magidanci ya karanci yadda zai sauke hakkin iyalansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: MaigidaRainoTarbiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping: Zurfafa Gyare-gyare A Cikin Jam’iyya Da Hukumomin Gwamnati, Muhimmin Mataki Ne Na Zamanintar Da Karfin Tafiyar Da Harkokin Mulki

Next Post

Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

Related

Shigar Mutunci
Raino Da Tarbiyya

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

2 years ago
Tarbiyya
Raino Da Tarbiyya

Tarbiyya A Da, Da Yanzu (I)

2 years ago
Next Post
Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.