ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta

by Sister Iyami Jalo
3 years ago
Magidanta

Kowane magidanci yana son ya mallaki zuciyar matarsa, domin samun kwanciyar hankali a cikin gidansa. Sai dai kuma ba kowa wani magida ne ya san yadda zai mallaki zuciyar matarsa ba.

Lallai magidanta bayan da za su samu mallakar zuciyar matayensu, sai dai idan sun tsare hakkokin da ya rataya a kansu. Hakika akwai hakkoki masu yawa wadanda Allah ya daura wa duk wani magidanci a kan matarsa, kamar hakkin ciyarwa, wajen zama, karantarwa, tufatarwa da dai sauran su.

  • Tsohon Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Gidan Rediyon Kano
  • Ribadu Zai Shugabanci Taron LEADERSHIP Da NDLEA Kan Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Idan magidanci ya kasa daukar dawainiyar iyalansa, to ba zai taba samun kwanciyar hankali ba a cikin gidansa. Ita mace tana bukatar a koda yaushe tana bukatar mijinta ya biya mata bukatocinta a duk lokacin da ta bukata. Idan ta kasa samun haka kuma, to babu wani abun da mijin nan nata zai yi ya burgeta.

ADVERTISEMENT

Mata kadan ne suke da tausayin mazajensu idan ba su da shi. Kuma ita mace tana iya fada wa mijinta cewa, me ye ka taba yi min, komin kokarin miji zai iya fuskantar wannan matsala. Babu wani magidanci da ya fi karfin matarsa, sai dai wanda Allah ya ba shi ta kwarai wacce take jin tsoron Allah.

Magidanci zai iya mallakar zuciyar matarsa ce ta hanyar tarbiyartar da ita kamar yadda addini ya tsara. Sannan kuma magidanci ya yi kokarin sauke duk wani nauyin da ya rataya a kansa wanda Allah ya dora masa.

LABARAI MASU NASABA

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

Tarbiyya A Da, Da Yanzu (I)

Ta wannan hanya ce kadai magidanci zai iya mallakar zuciyar matarsa. Tana mai bai wa magidanta shawara da su tunga kokarin sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na hakkin iyalansu, idan suna son samun natsuwa a cikin gidajensu.

Ya kamata magidanta su karanci yadda za su sauke hakkin iyalansu, domin dole ne magidanci ya karanci yadda zai sauke hakkin iyalansa.

Magidanta
Sister Iyami Jalo
+ postsBio
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Rashin Dacewar Koya Wa ‘Ya’ya Taya Uwa Kishi
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Yadda Za Mu Kula Da Yara Lokacin Sanyi
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Annobar Tura Yara Mata Aikatau!

MASU ALAKA

Shigar Mutunci
Raino Da Tarbiyya

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

November 12, 2023
Tarbiyya
Raino Da Tarbiyya

Tarbiyya A Da, Da Yanzu (I)

November 11, 2023
Next Post
Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.