ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarbiyya A Da, Da Yanzu (I)

by Sulaiman and Hafsat Muh'd Arabi
3 years ago
Tarbiyya

Assalamu alaikum, Barka da kasancewa cikin wannan shafi me albarka. Tofic dinmu na mako zai duba ne ga BAMBANCIN TARBIYAR YANZU DA TA DA saboda muhimmancisa ga al’umma musamman wannan zamanin da sai dai mu ce Alhamdu lillah. Inda na sama tattaunawa da wasu daga cikin iyaye ta hanyar musu tambayoyi da suka shafi TARBIYAR ‘ya’yayenmu wadanda suka kasance Amana gare mu. Kafin mu kai ga kan tambayoyi da amsoshi yana dakyau musan meye ita kanta TARBIYAR a Musulunci.

Manufar Tarbiya a Musulunci tana nufin ” Gina cikakken mutum sannu a hankali don bin umarnin Allah da Manzonsa, da kuma neman yardar Allah, da Samar masa nagartaciyyar Rayuwa duniya da lahira, a bisa tsari na Musulunci.” Wannan ita ce Manufarta a Musulunci. Tabbas! Rashin tarbiya kan kawo koma baya ga al’umma kafin na ci gaba da bayani ga Topic na Tambayoyi da na bai wa wasu daga cikin iyaye tare da amsoshin dana samu.

 

ADVERTISEMENT

Tambayoyi

1. Shin a matsayinki na uwa me, me kika fuskanta game da yaran yanzu da na da?

LABARAI MASU NASABA

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta

2. In akwai banbanci da matsala a ra’ayinki wace hanya ce masalaha?

3. Abu na karshe in kika yi duba Allah ya kawo mu zamani inda za ki ga yara masu karancin shekaru da Wayoyin Hannu manya. Shin me za ki ce game da hakan kina ganin ya dace a ba yaro masu karancin shekaru waya? Meye amfaninta gare su tare da illar hakan?

 

Amsoshi

Hajia Binta Balarabe: Assalamu Alaikum barkanmu da wannan lokaci zan yi dan bayani ne a kan yaron da da na yanzu magana ta gaskiya a matsayina na uwa da na ga jiya kuma yau ma ga mu a cikinta, akwai bambanci a kan yaran da da na yanzu.

Yaro a da idan ka yi mishi magana ko ba fada bare doke-doke zai ji zai gane.

Wani lokacin cikin dabara za ki nuna masa rashin dacewar abu zai kiyaye shi. Amma yanzu idan ka ce wa yaro ka za ba kyau ka dena ko kar ka yi burinsa ya yi ya ga abun da kake fada haka ne?

Sai dai yaron yanzu suna da kaifin basiri tun suna yara wayonsu ya fi shekarunsu kin ga kuwa dole a sami bambanci a tarbiyyarsu.

Yaron da suna da saukin ma’amala da wahala ki ga a makaranta ya fi karfin malami amma ban da yanzu wani lokacin sai an hada da iyayen yaro. Sai dai Allah ya ba mu ikon tarbiyantar da yaranmu.

 

Tarbiyya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Tarbiyya
Hafsat Muh'd Arabi
+ posts Bio
  • Hafsat Muh'd Arabi
    https://hausa.leadership.ng/author/hafsat-muhd-arabi/
    Wace Ce Kyakkyawar Mace?

MASU ALAKA

Shigar Mutunci
Raino Da Tarbiyya

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

November 12, 2023
Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta
Raino Da Tarbiyya

Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta

July 16, 2023
Next Post
Sin

An Yi Taron Karawa Juna Sani Tsakanin Sin Da Amurka Kan Shari’a Da Hakkin Dan Adam

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.