• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Harkokin Wasan Damben Gargajiya Yana Kara Samun Daukaka A Nijeriya’

by Bala Kukuru
3 years ago
in Rahotonni
0
‘Harkokin Wasan Damben Gargajiya Yana Kara Samun Daukaka A Nijeriya’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Shugaban kungiyar masu gidajen gudanar da harkokin kallon wasan Damben gargajiya ta kasa a Nijeriya, Alhaji Aminu Goje Kuceri ta karamar hukumar Tsafe da ke Ihar Zamfara mazaunin unguwar Alabar Rago da ke cikin garin Legas kuma shugaban gidan wasan Damben unguwar Alabar Rago da Akinyale Ibadan da Ilesha baki daya ya ce a halin da ake ciki yanzu ana iya cewa harkokin wasan Damben gargajiya a Nijeriya yana kara samun cigaba tare da daukaka a kasar nan da kewayanta gaba daya.

Aminu Goje Kuceri Wanda ya furta hakan jim kadan bayan tashi daga kallan wasan Damben gargajiya da ke gudana agidan kallan wasan Damben sa dake unguwar Alabar Rago a lokacin da yake zantawa da Jaridar LEADASHIP Hausa a Legas abisa Kan al amuran da suka shafi harkokin wasan Damben gargajiya dake gudana aLegas da kasar nan baki daya ya cigaba da cewar hakika asakamakon irin wannan gag garumin cigaba da harkokin wasannin  Damben gargajiya yake samu a Legas da kasa baki daya kungiyar su ta masu gidajen kallan wasan Damben gargajiya ta kasa take tayin kokari har sai taga an sanya wasan Damben gargajiya a cikin tsarin sauran wadansu wasannin gargajiya dake gudana a wadansu kasashen Turawa Wanda al’umma suke kallo a waddnsu kafofin yada labarai na gidajen Talbijin  dama wadansu gidajen jaridun Nijeriya baki daya

Haka zalika ya cigaba da cewa a kan haka yake ganin ya kamata ya shawarci sauran masu gidajen kalln wasan Damben gargajiya na Nijeriya su cigaba da sanya gasar kudade ko motoci ga ‘yan wasan Damben gidajen su domin kara bunkasa harkokin wasan da kuma burge masu sha’awar kallon wasan Dambe tare da zaburar da ‘yan wasan a wajen tsayuwa tsayin daka domin burge ‘yan kallon da sauran makaman tansu.

Bugu da Kari yace akan haka yake karayin kiraga masuyin sana,ar Damben gargajiya na kasarnan yace musamman masu ra,ayin shan kwaya ko wiwi da sauran kayan maye kafin shigar su filin wasa ya ce dasu kauce ma yin hakan domin kuwa kungiya ta sanya doka mai tsanani ga dukkan dan wasan da aka samu yana aikata hakan domin kare mutuncin sa da kare mutuncin sana,ar sa ta wasan Damben gargajiya baki daya a karshe ya cigaba da yi wa kungiyar sa ta masu gidajen gudanar da harkokin wasan Damben gargajiya a karkashin jagorancinsa fatan alheri a game da nasarorin da yake samun ab isa jagorancin kungiyar a Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DambeGargajiyaLegasWasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

Next Post

Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

Related

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

1 week ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

2 weeks ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

2 weeks ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

2 weeks ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

3 weeks ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

3 weeks ago
Next Post
Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.