• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Harkokin Wasan Damben Gargajiya Yana Kara Samun Daukaka A Nijeriya’

by Bala Kukuru
2 years ago
in Rahotonni
0
‘Harkokin Wasan Damben Gargajiya Yana Kara Samun Daukaka A Nijeriya’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

Shugaban kungiyar masu gidajen gudanar da harkokin kallon wasan Damben gargajiya ta kasa a Nijeriya, Alhaji Aminu Goje Kuceri ta karamar hukumar Tsafe da ke Ihar Zamfara mazaunin unguwar Alabar Rago da ke cikin garin Legas kuma shugaban gidan wasan Damben unguwar Alabar Rago da Akinyale Ibadan da Ilesha baki daya ya ce a halin da ake ciki yanzu ana iya cewa harkokin wasan Damben gargajiya a Nijeriya yana kara samun cigaba tare da daukaka a kasar nan da kewayanta gaba daya.

Aminu Goje Kuceri Wanda ya furta hakan jim kadan bayan tashi daga kallan wasan Damben gargajiya da ke gudana agidan kallan wasan Damben sa dake unguwar Alabar Rago a lokacin da yake zantawa da Jaridar LEADASHIP Hausa a Legas abisa Kan al amuran da suka shafi harkokin wasan Damben gargajiya dake gudana aLegas da kasar nan baki daya ya cigaba da cewar hakika asakamakon irin wannan gag garumin cigaba da harkokin wasannin  Damben gargajiya yake samu a Legas da kasa baki daya kungiyar su ta masu gidajen kallan wasan Damben gargajiya ta kasa take tayin kokari har sai taga an sanya wasan Damben gargajiya a cikin tsarin sauran wadansu wasannin gargajiya dake gudana a wadansu kasashen Turawa Wanda al’umma suke kallo a waddnsu kafofin yada labarai na gidajen Talbijin  dama wadansu gidajen jaridun Nijeriya baki daya

Haka zalika ya cigaba da cewa a kan haka yake ganin ya kamata ya shawarci sauran masu gidajen kalln wasan Damben gargajiya na Nijeriya su cigaba da sanya gasar kudade ko motoci ga ‘yan wasan Damben gidajen su domin kara bunkasa harkokin wasan da kuma burge masu sha’awar kallon wasan Dambe tare da zaburar da ‘yan wasan a wajen tsayuwa tsayin daka domin burge ‘yan kallon da sauran makaman tansu.

Bugu da Kari yace akan haka yake karayin kiraga masuyin sana,ar Damben gargajiya na kasarnan yace musamman masu ra,ayin shan kwaya ko wiwi da sauran kayan maye kafin shigar su filin wasa ya ce dasu kauce ma yin hakan domin kuwa kungiya ta sanya doka mai tsanani ga dukkan dan wasan da aka samu yana aikata hakan domin kare mutuncin sa da kare mutuncin sana,ar sa ta wasan Damben gargajiya baki daya a karshe ya cigaba da yi wa kungiyar sa ta masu gidajen gudanar da harkokin wasan Damben gargajiya a karkashin jagorancinsa fatan alheri a game da nasarorin da yake samun ab isa jagorancin kungiyar a Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DambeGargajiyaLegasWasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

Next Post

Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

Related

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

6 hours ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

6 days ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

6 days ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

2 weeks ago
Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

2 months ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

2 months ago
Next Post
Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

June 6, 2025
Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

June 6, 2025
Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

June 6, 2025
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

June 6, 2025
aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.