ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Harkokin Wasan Damben Gargajiya Yana Kara Samun Daukaka A Nijeriya’

by Bala Kukuru
3 years ago
Dambe

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

Shugaban kungiyar masu gidajen gudanar da harkokin kallon wasan Damben gargajiya ta kasa a Nijeriya, Alhaji Aminu Goje Kuceri ta karamar hukumar Tsafe da ke Ihar Zamfara mazaunin unguwar Alabar Rago da ke cikin garin Legas kuma shugaban gidan wasan Damben unguwar Alabar Rago da Akinyale Ibadan da Ilesha baki daya ya ce a halin da ake ciki yanzu ana iya cewa harkokin wasan Damben gargajiya a Nijeriya yana kara samun cigaba tare da daukaka a kasar nan da kewayanta gaba daya.

Aminu Goje Kuceri Wanda ya furta hakan jim kadan bayan tashi daga kallan wasan Damben gargajiya da ke gudana agidan kallan wasan Damben sa dake unguwar Alabar Rago a lokacin da yake zantawa da Jaridar LEADASHIP Hausa a Legas abisa Kan al amuran da suka shafi harkokin wasan Damben gargajiya dake gudana aLegas da kasar nan baki daya ya cigaba da cewar hakika asakamakon irin wannan gag garumin cigaba da harkokin wasannin  Damben gargajiya yake samu a Legas da kasa baki daya kungiyar su ta masu gidajen kallan wasan Damben gargajiya ta kasa take tayin kokari har sai taga an sanya wasan Damben gargajiya a cikin tsarin sauran wadansu wasannin gargajiya dake gudana a wadansu kasashen Turawa Wanda al’umma suke kallo a waddnsu kafofin yada labarai na gidajen Talbijin  dama wadansu gidajen jaridun Nijeriya baki daya

Haka zalika ya cigaba da cewa a kan haka yake ganin ya kamata ya shawarci sauran masu gidajen kalln wasan Damben gargajiya na Nijeriya su cigaba da sanya gasar kudade ko motoci ga ‘yan wasan Damben gidajen su domin kara bunkasa harkokin wasan da kuma burge masu sha’awar kallon wasan Dambe tare da zaburar da ‘yan wasan a wajen tsayuwa tsayin daka domin burge ‘yan kallon da sauran makaman tansu.

ADVERTISEMENT

Bugu da Kari yace akan haka yake karayin kiraga masuyin sana,ar Damben gargajiya na kasarnan yace musamman masu ra,ayin shan kwaya ko wiwi da sauran kayan maye kafin shigar su filin wasa ya ce dasu kauce ma yin hakan domin kuwa kungiya ta sanya doka mai tsanani ga dukkan dan wasan da aka samu yana aikata hakan domin kare mutuncin sa da kare mutuncin sana,ar sa ta wasan Damben gargajiya baki daya a karshe ya cigaba da yi wa kungiyar sa ta masu gidajen gudanar da harkokin wasan Damben gargajiya a karkashin jagorancinsa fatan alheri a game da nasarorin da yake samun ab isa jagorancin kungiyar a Nijeriya.

Dambe
Bala Kukuru
+ postsBio
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Yadda Tashin Farashin Man Fetur Ya Shafi Harkokin Kasuwanci A Nijeriya
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Dan Majlisa Ya Tallafa Wa Al’ummar Mazabarsa Da Kayan Abinci Na Naira Miliyan 45 A Katsina
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Alhaji Amadu Umar Ya Zama Sarkin Hausawan Garin Agbara A Jihar Ogun
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Kungiyar ‘J5 Container’ Ta Gudanar Da Taron Neman Hadin Kan Jami’an Tsaro A Legas

MASU ALAKA

Dambe
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Dambe
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

Dan Takara Ya Nemo Tallafin 20m Don Gina Masallaci Da Makaranta A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.