• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Hisbah Ta Kama Motoci 3 Makare Da Giya A Kano

by Sadiq
2 months ago
in Labarai
0
Hisbah Ta Kama Motoci 3 Makare Da Giya A Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, ta kama wasu motoci uku makil da kwalaben giya sama da 18,000 a karamar hukumar Gwarzo a jihar.

Babban Kwamandan Hisbah, Sheikh Harun Muhammad Sani Ibn Sina, wanda ya bayyana hakan a ranar Talata, yayin da yake zantawa da manema labarai, ya bayyana cewa an kama motocin dauke da giyar ne a ranar Litinin a hanyar Gwarzo a kan hanyarsu ta zuwa Kano.

  • An gudanar da taron tunawa da marigayi Jiang Zemin
  • Sin Ta Sauke Nauyin Dake Wuyanta Wajen Taimakawa Kasashen Da Suka Fi Rashin Ci Gaba

A cewarsa, dokar da ta kafa hukumar Hisbah ta Kano ta haramta siyar da kayan maye a kowane yanki na jihar.

“Hukumar na da manyan motoci sama da goma dauke da barasa a hannunta, kuma za ta bi tsarin da ya dace domin tabbatar da hukuncin kotu na lalata giyar, haka kuma hukumar ta kara kaimi wajen kamfe da shawarwari domin fadakar da jama’a illar hada barasa. cikin ayyukan fasiqanci.”

A yayin da yake yabawa sashen kula da abubuwan sa maye a bisa namijin kokarin da suke yi na dakile yaduwar barasa da sauran muggan kwayoyi a jihar, Sheikh Ibn Sina ya tabbatar da cewa hukumar ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ganin cewa shan giyar ya zama tarihi a jihar.

Labarai Masu Nasaba

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tags: GiyaHisbahkano
Previous Post

An gudanar da taron tunawa da marigayi Jiang Zemin

Next Post

Kwamishinan Benuwe Da Aka Sace Ya Kubuta

Related

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira
Labarai

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

6 hours ago
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14
Labarai

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

7 hours ago
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi
Labarai

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

8 hours ago
2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu
Labarai

2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

11 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Shirya Tarbar Zuwan Buhari Kano Bayan Kara Wa’adin Daina Tsaffin Kudi
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Shirya Tarbar Zuwan Buhari Kano Bayan Kara Wa’adin Daina Tsaffin Kudi

12 hours ago
Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janar Na Hukumar NYSC
Labarai

Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janar Na Hukumar NYSC

23 hours ago
Next Post
Kwamishinan Benuwe Da Aka Sace Ya Kubuta

Kwamishinan Benuwe Da Aka Sace Ya Kubuta

LABARAI MASU NASABA

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.