• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

HOTUNA: Zanga-zanga Ta Barke A Kaduna Kan Bukatar Gurfanar Da El-Rufai

by Sadiq
1 year ago
in Hotuna
0
HOTUNA: Zanga-zanga Ta Barke A Kaduna Kan Bukatar Gurfanar Da El-Rufai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Kaduna Citizens Watch for Good Governance (KCWGG), ta gudanar da zanga-zanga tare da bukatar gwamnatin Kaduna, ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai a gaban kuliya bisa zargin karkatar da naira biliyan 423. 

Masu zanga-zangar sun bukaci Gwamna Uba Sani da ya sa Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta yi bincike kan zargin almundahanar kudi a gwamnatin El-Rufai.

  • Rikicin Ƴan daba Yayi Sanadin mutuwar mutum 1, Da Raunata 2 A Kano
  • ASUU Ta Bada Wa’adin Mako 3 Ga Gwamnatin Tarayya, Ta Yi Barazanar Shiga Sabon Yajin aiki

Kwamitin wucin gadi na majalisar dokokin jihar Kaduna, ya gano wasu makudan kudade da suka bace daga shekarar 2015 zuwa 2023.

Gwamnatin jihar mai ci ta koka kan cewar tana amfani da sama da kashi 70% na abin da jihar ke samu wajen biyan bashin da ta gada daga gwamnatin El-Rufai.

Shugaban KCWGG, Victor Duniya, ya bayyana cewar akwai kudaden da aka karkatar Naira biliyan 10.5 wanda aka ware wa makiyaya da kuma kashe sama da Naira biliyan 11 kan tsarin sufuri na MRT wanda har yanzu babu komai game da shi.

Labarai Masu Nasaba

HOTUNA: Yadda Bikin Al’adun Gargajiya A Masarautar Kaltungo Ya Gudana

HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa ‘Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

Ya soki gwamnatin El-Rufai da kara yawan talauci a tsakanin al’ummar jihar.

Masu zanga-zangar sun yaba wa Gwamna Sani bisa yadda yake tafiyar sa gwamnatinsa a bude ga kowa don sanin halin da ake ciki.

Sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da su tabbatar an gurfanar da El-Rufai a gaban kuliya, da kuma kwato dukiyar jihar da suke zargin ya yi sama da fadi sa ita.

Mataimakiyar gwamnan jihar, Hajiya Hadiza Balarabe da sauran jami’an gwamnatin jihar sun tabbatar wa masu zanga-zangar cewa sakon nasu zai isa ga gwamnan jihar don daukar mataki.

Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlmundahanaEl-RufaiKadunaUba SaniZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Ƴan daba Yayi Sanadin mutuwar mutum 1, Da Raunata 2 A Kano

Next Post

Kotu Ta Rushe Dokar Da Ta Tsige Aminu Ado Bayero A Matsayin Sarkin Kano

Related

HOTUNA: Yadda Bikin Al’adun Gargajiya A Masarautar Kaltungo Ya Gudana
Hotuna

HOTUNA: Yadda Bikin Al’adun Gargajiya A Masarautar Kaltungo Ya Gudana

7 months ago
HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa ‘Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano
Hotuna

HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa ‘Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

8 months ago
HOTUNA: Yadda Sojoji Suka Kama Mutum 9 Da Suka Kai Hari Sakatariyar Oyo
Hotuna

HOTUNA: Yadda Sojoji Suka Kama Mutum 9 Da Suka Kai Hari Sakatariyar Oyo

1 year ago
HOTUNA: Yadda aka Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Jere
Hotuna

HOTUNA: Yadda aka Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Jere

1 year ago
HOTUNA: Yadda Aka Yi Jana’izar Jaruma Sataru Daso
Hotuna

HOTUNA: Yadda Aka Yi Jana’izar Jaruma Sataru Daso

1 year ago
Next Post
Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

Kotu Ta Rushe Dokar Da Ta Tsige Aminu Ado Bayero A Matsayin Sarkin Kano

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

July 12, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.