ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

HOTUNA: Zanga-zanga Ta Barke A Kaduna Kan Bukatar Gurfanar Da El-Rufai

by Sadiq
2 years ago
Zanga-zanga

Kungiyar Kaduna Citizens Watch for Good Governance (KCWGG), ta gudanar da zanga-zanga tare da bukatar gwamnatin Kaduna, ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai a gaban kuliya bisa zargin karkatar da naira biliyan 423. 

Masu zanga-zangar sun bukaci Gwamna Uba Sani da ya sa Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta yi bincike kan zargin almundahanar kudi a gwamnatin El-Rufai.

  • Rikicin Ƴan daba Yayi Sanadin mutuwar mutum 1, Da Raunata 2 A Kano
  • ASUU Ta Bada Wa’adin Mako 3 Ga Gwamnatin Tarayya, Ta Yi Barazanar Shiga Sabon Yajin aiki

Kwamitin wucin gadi na majalisar dokokin jihar Kaduna, ya gano wasu makudan kudade da suka bace daga shekarar 2015 zuwa 2023.

ADVERTISEMENT

Gwamnatin jihar mai ci ta koka kan cewar tana amfani da sama da kashi 70% na abin da jihar ke samu wajen biyan bashin da ta gada daga gwamnatin El-Rufai.

Shugaban KCWGG, Victor Duniya, ya bayyana cewar akwai kudaden da aka karkatar Naira biliyan 10.5 wanda aka ware wa makiyaya da kuma kashe sama da Naira biliyan 11 kan tsarin sufuri na MRT wanda har yanzu babu komai game da shi.

LABARAI MASU NASABA

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas

Ya soki gwamnatin El-Rufai da kara yawan talauci a tsakanin al’ummar jihar.

Masu zanga-zangar sun yaba wa Gwamna Sani bisa yadda yake tafiyar sa gwamnatinsa a bude ga kowa don sanin halin da ake ciki.

Sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da su tabbatar an gurfanar da El-Rufai a gaban kuliya, da kuma kwato dukiyar jihar da suke zargin ya yi sama da fadi sa ita.

Mataimakiyar gwamnan jihar, Hajiya Hadiza Balarabe da sauran jami’an gwamnatin jihar sun tabbatar wa masu zanga-zangar cewa sakon nasu zai isa ga gwamnan jihar don daukar mataki.

Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga

MASU ALAKA

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri
Hotuna

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

March 19, 2026
HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas
Hotuna

HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas

February 7, 2026
HOTUNA: Ɗan Ganduje Ya Ziyarci Kwankwaso A Kano
Hotuna

HOTUNA: Ɗan Ganduje Ya Ziyarci Kwankwaso A Kano

February 5, 2026
Next Post
Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

Kotu Ta Rushe Dokar Da Ta Tsige Aminu Ado Bayero A Matsayin Sarkin Kano

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.