ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

HOTUNA: Zanga-zanga Ta Barke A Kaduna Kan Bukatar Gurfanar Da El-Rufai

by Sadiq
2 years ago
Zanga-zanga

Kungiyar Kaduna Citizens Watch for Good Governance (KCWGG), ta gudanar da zanga-zanga tare da bukatar gwamnatin Kaduna, ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai a gaban kuliya bisa zargin karkatar da naira biliyan 423. 

Masu zanga-zangar sun bukaci Gwamna Uba Sani da ya sa Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta yi bincike kan zargin almundahanar kudi a gwamnatin El-Rufai.

  • Rikicin Ƴan daba Yayi Sanadin mutuwar mutum 1, Da Raunata 2 A Kano
  • ASUU Ta Bada Wa’adin Mako 3 Ga Gwamnatin Tarayya, Ta Yi Barazanar Shiga Sabon Yajin aiki

Kwamitin wucin gadi na majalisar dokokin jihar Kaduna, ya gano wasu makudan kudade da suka bace daga shekarar 2015 zuwa 2023.

ADVERTISEMENT

Gwamnatin jihar mai ci ta koka kan cewar tana amfani da sama da kashi 70% na abin da jihar ke samu wajen biyan bashin da ta gada daga gwamnatin El-Rufai.

Shugaban KCWGG, Victor Duniya, ya bayyana cewar akwai kudaden da aka karkatar Naira biliyan 10.5 wanda aka ware wa makiyaya da kuma kashe sama da Naira biliyan 11 kan tsarin sufuri na MRT wanda har yanzu babu komai game da shi.

LABARAI MASU NASABA

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas

Ya soki gwamnatin El-Rufai da kara yawan talauci a tsakanin al’ummar jihar.

Masu zanga-zangar sun yaba wa Gwamna Sani bisa yadda yake tafiyar sa gwamnatinsa a bude ga kowa don sanin halin da ake ciki.

Sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da su tabbatar an gurfanar da El-Rufai a gaban kuliya, da kuma kwato dukiyar jihar da suke zargin ya yi sama da fadi sa ita.

Mataimakiyar gwamnan jihar, Hajiya Hadiza Balarabe da sauran jami’an gwamnatin jihar sun tabbatar wa masu zanga-zangar cewa sakon nasu zai isa ga gwamnan jihar don daukar mataki.

Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga
Zanga-zanga

MASU ALAKA

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri
Hotuna

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

March 19, 2026
HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas
Hotuna

HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas

February 7, 2026
HOTUNA: Ɗan Ganduje Ya Ziyarci Kwankwaso A Kano
Hotuna

HOTUNA: Ɗan Ganduje Ya Ziyarci Kwankwaso A Kano

February 5, 2026
Next Post
Makomar Masarautun Kano Ta Fara Tayar Da Kura A Jihar

Kotu Ta Rushe Dokar Da Ta Tsige Aminu Ado Bayero A Matsayin Sarkin Kano

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.