ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata

by CMG Hausa
2 years ago
Aikin hajji

Hukumar aikin Hajji ta kasa ta kara jaddada kudurinta a kan samun nasarar aikin Hajji na shekarar 2023 da ya shafi tashin maniyata zuwa kasar Saudiyya ba tare da an fuskanci wata matsala ba.

Hukumar ta bada tabbacin hakan ne ranar Litinin da yamma lokacin da take mai da martani akan wani rahoton aikin Hajjin wannan shekara mai bayanin cewar kowane maniyyaci zai biya karin dala 100.

  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Bayanin da mataimnakin darektan labarai da wallafe wallafe na hukumar Alhaji Mousa Ubandawaki,ya ce hukumar ba zata kasance daga cikin wani abin da zai sa a kara sa maniyata su shiga wani halin alakakai,domin bayan biyan karin dala $250 da masu kamfanonin jiragen sama suka bukata bayan an rufe sararin samaniyar kasar Sudan da taro da kamfanonin.Hukummin kula da tashohin jiragen sama da na al’amuran Hajji na Jihohi, sai hukumar taga yafi dacewa ta yi maganin matsalarda kanta.

ADVERTISEMENT

“Hukumar ta nemi ta nemi taimakon gwamnatin tarayya data amince ta yafe masu saura kashi 35 na kudaden da za a ba kamfanonin jiragen saman wanda za su kai dala $55.Tsarin zai zama wani karin kudi ne da zai kasance ne akan maniyyatan Nijeriya.

Tun da farko gwamnatin tarayya ta yafe masu kashi 65 na kudaden da hukumar kula da jiragen sama ga maniyyata zuwa aikin Hajji.Idan aka yi la’akari da karin dala $250 da aka yi da kamfanonin jiragen sama za a rage su da dala $55.

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

“Sauran dala $195 maniyyata 75,000 ne za su biya inda kowane maniyyaci zai biya dala $117.
“La’akari da aka yi biyan dala $117 na iya kasancewa karin wahala ga maniyyata, shi yasa hukumar ta yanke shawarar a rage kudin tafiyar na Hajjin 2023 daga dala 800 zuwa dala700 kamar yadda su maniyyatan suka biya dala 800.

“Maganar sauran dala $17 bugu da kari hukumar ta sake neman hadin kan kamfanonin jiragen sama su dauki al’amarin dala 17 a matsayin wata garabasa ce ga maniyyatan Nijeriya wadanda tuni al’amarin rufe sararin samaniyar Sudan ya shafe su.

“Saboda haka ne muke ta kara kira na cewa da zarar an kare takaddamar tashin hankali da ke faruwa a kasar Sudan idan aka samu damar kawo karshen ta, wanda zai sa a ci gaba da zurga- zurgar jiragen sama,hakan zai sa a sake maidawa mainiyyata wasu kudaden kamar yadda hukumar ta bayyana.

Wannan ya nuna ke nan:“Idan har ya kasance halin daake cikin Sudan ya sa ahar an rufe sararin samaniyarta saboda al’amarin daya shafi tsaro.

Irin hakan zai sa a samu wasu hanyoyin sararin samaniya da jiragen saman za su bi,ana iya samun karin awa daya da rabi ko kuma awa uku, wannan ya danganta ne daga wurin da jirgin zai tashi a Nijeriya.
Wannan sabuwar hanya ta sararin samaniya zai sa kamfanonin jiragen saman su bi ta sararin samaniyar kasashen.

Kamaru,jamhuriyyar Afirka ta tsakiya,Uganda, Kenya,Habasha da kuma Eriteriya, da karin kudin man jirgi, sai kuma karin kudin lokacin da aka yi ana tafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje
Rahotonni

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

November 15, 2025
Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba
Manyan Labarai

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

November 12, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Next Post
Kasar Sin Na Son Raba Gajiya Daga Bude Kofofin Ta Na Kasuwannin Gida Tare Da Kamfanonin Kasashe Daban-Daban

Kasar Sin Na Son Raba Gajiya Daga Bude Kofofin Ta Na Kasuwannin Gida Tare Da Kamfanonin Kasashe Daban-Daban

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

November 17, 2025
Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

November 17, 2025
Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

November 17, 2025
Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

November 17, 2025
Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.