• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata

by CMG Hausa
2 years ago
in Rahotonni
0
Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar aikin Hajji ta kasa ta kara jaddada kudurinta a kan samun nasarar aikin Hajji na shekarar 2023 da ya shafi tashin maniyata zuwa kasar Saudiyya ba tare da an fuskanci wata matsala ba.

Hukumar ta bada tabbacin hakan ne ranar Litinin da yamma lokacin da take mai da martani akan wani rahoton aikin Hajjin wannan shekara mai bayanin cewar kowane maniyyaci zai biya karin dala 100.

  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Bayanin da mataimnakin darektan labarai da wallafe wallafe na hukumar Alhaji Mousa Ubandawaki,ya ce hukumar ba zata kasance daga cikin wani abin da zai sa a kara sa maniyata su shiga wani halin alakakai,domin bayan biyan karin dala $250 da masu kamfanonin jiragen sama suka bukata bayan an rufe sararin samaniyar kasar Sudan da taro da kamfanonin.Hukummin kula da tashohin jiragen sama da na al’amuran Hajji na Jihohi, sai hukumar taga yafi dacewa ta yi maganin matsalarda kanta.

“Hukumar ta nemi ta nemi taimakon gwamnatin tarayya data amince ta yafe masu saura kashi 35 na kudaden da za a ba kamfanonin jiragen saman wanda za su kai dala $55.Tsarin zai zama wani karin kudi ne da zai kasance ne akan maniyyatan Nijeriya.

Tun da farko gwamnatin tarayya ta yafe masu kashi 65 na kudaden da hukumar kula da jiragen sama ga maniyyata zuwa aikin Hajji.Idan aka yi la’akari da karin dala $250 da aka yi da kamfanonin jiragen sama za a rage su da dala $55.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

“Sauran dala $195 maniyyata 75,000 ne za su biya inda kowane maniyyaci zai biya dala $117.
“La’akari da aka yi biyan dala $117 na iya kasancewa karin wahala ga maniyyata, shi yasa hukumar ta yanke shawarar a rage kudin tafiyar na Hajjin 2023 daga dala 800 zuwa dala700 kamar yadda su maniyyatan suka biya dala 800.

“Maganar sauran dala $17 bugu da kari hukumar ta sake neman hadin kan kamfanonin jiragen sama su dauki al’amarin dala 17 a matsayin wata garabasa ce ga maniyyatan Nijeriya wadanda tuni al’amarin rufe sararin samaniyar Sudan ya shafe su.

“Saboda haka ne muke ta kara kira na cewa da zarar an kare takaddamar tashin hankali da ke faruwa a kasar Sudan idan aka samu damar kawo karshen ta, wanda zai sa a ci gaba da zurga- zurgar jiragen sama,hakan zai sa a sake maidawa mainiyyata wasu kudaden kamar yadda hukumar ta bayyana.

Wannan ya nuna ke nan:“Idan har ya kasance halin daake cikin Sudan ya sa ahar an rufe sararin samaniyarta saboda al’amarin daya shafi tsaro.

Irin hakan zai sa a samu wasu hanyoyin sararin samaniya da jiragen saman za su bi,ana iya samun karin awa daya da rabi ko kuma awa uku, wannan ya danganta ne daga wurin da jirgin zai tashi a Nijeriya.
Wannan sabuwar hanya ta sararin samaniya zai sa kamfanonin jiragen saman su bi ta sararin samaniyar kasashen.

Kamaru,jamhuriyyar Afirka ta tsakiya,Uganda, Kenya,Habasha da kuma Eriteriya, da karin kudin man jirgi, sai kuma karin kudin lokacin da aka yi ana tafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Na Fatan Sin Da Janhuriyar Dimokuradiyyar Congo Za Su Yi Aiki Tare Wajen Bunkasa Ci Gaba Da Samar Da Makoma Ta Gari

Next Post

Kasar Sin Na Son Raba Gajiya Daga Bude Kofofin Ta Na Kasuwannin Gida Tare Da Kamfanonin Kasashe Daban-Daban

Related

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

4 weeks ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

1 month ago
An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya
Rahotonni

An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya

1 month ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Rahotonni

Amurka Ta Sayi Kayayyakin Nijeriya Na Dala Miliyan 643 A Wata 2 – Rahoto

1 month ago
Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi
Rahotonni

Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi

1 month ago
Tinubu
Manyan Labarai

Yadda Tinubu Ya Shirya Wa Kansa Mafitar Siyasa Kafin Zaben 2027

2 months ago
Next Post
Kasar Sin Na Son Raba Gajiya Daga Bude Kofofin Ta Na Kasuwannin Gida Tare Da Kamfanonin Kasashe Daban-Daban

Kasar Sin Na Son Raba Gajiya Daga Bude Kofofin Ta Na Kasuwannin Gida Tare Da Kamfanonin Kasashe Daban-Daban

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Kassara Kamfanonin Fasaha Da Na AI Na Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Kassara Kamfanonin Fasaha Da Na AI Na Sin

May 16, 2025
JAMB Ta Ƙaddamar Da Binciken Gaggawa Kan Sakamakon Jarrabawar Bana Bayan Jerin Ƙorafe-Ƙorafe 

JAMB Ta Ƙaddamar Da Binciken Gaggawa Kan Sakamakon Jarrabawar Bana Bayan Jerin Ƙorafe-Ƙorafe 

May 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Farfaɗo Da Sashin Raba Wutar Lantarki A Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Farfaɗo Da Sashin Raba Wutar Lantarki A Nijeriya

May 16, 2025
CMG Ya Gabatar Da Fasahar Tsara Shirye-Shiryen Bidiyo Da Rediyo Bisa Fasahar Sadarwa Ta 5G A ITU

CMG Ya Gabatar Da Fasahar Tsara Shirye-Shiryen Bidiyo Da Rediyo Bisa Fasahar Sadarwa Ta 5G A ITU

May 16, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ƙwato Shanun Sata 1,000 A Taraba

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ƙwato Shanun Sata 1,000 A Taraba

May 16, 2025
Xi Jinping Ya Jaddada Wajibcin Koyi Da Nagartattun Halayen Wasu Mutane Masu Bukata Ta Musamman

Xi Jinping Ya Jaddada Wajibcin Koyi Da Nagartattun Halayen Wasu Mutane Masu Bukata Ta Musamman

May 16, 2025
Kasar Sin Ta Cimma Burinta A Fannin Kulla Yarjejeniyoyin Fasaha Kafin Lokacin Da Ta Tsara

Kasar Sin Ta Cimma Burinta A Fannin Kulla Yarjejeniyoyin Fasaha Kafin Lokacin Da Ta Tsara

May 16, 2025
Firaministan Sin: Tattalin Arzikin Sin Na Habaka Yadda Ya Kamata Yayin Da Kasar Ke Samun Ci Gaba

Firaministan Sin: Tattalin Arzikin Sin Na Habaka Yadda Ya Kamata Yayin Da Kasar Ke Samun Ci Gaba

May 16, 2025
A Tsammaci Garambawul Ga Dokar Zabe Kafin Zaben 2027 — Shugaban INEC

A Tsammaci Garambawul Ga Dokar Zabe Kafin Zaben 2027 — Shugaban INEC

May 16, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 2, Sun Kwato Shanu 1,000 A Taraba

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 2, Sun Kwato Shanu 1,000 A Taraba

May 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.