• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Hukumar Da Ke Kula Da Gidajen Yarin Nijeriya Na Cigiyar Fursunoni 69 Da Suka Tsere Daga Kuje

by Muhammad
1 month ago
in Manyan Labarai
0
Hukumar Da Ke Kula Da Gidajen Yarin Nijeriya Na Cigiyar Fursunoni 69 Da Suka Tsere Daga Kuje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar da ke kula da gidajen yari ta Nijeriya (NCoS) ta bayyana cewa za ta ci gaba da neman fursunonin 69 kwanaki uku bayan da kungiyar ‘Yan ta’adda ta ISWAP ta kai hari gidan gyaren hali na Kuje da ke Abuja a ranar Talata, 5 ga Yuli, 2022.

An kubutar da daruruwan fursunoni daga wurin bayan harin da kungiyar ta’addancin ta kai.

  • Harin Gidan Yarin Kuje: Buhari Ya Gana Da Hafsoshin Tsaron Nijeriya
  • Harin Kuje Da Tawagar Buhari: Ya Kamata A Sauya Shugabannin Tsaro – Alhaji Ibrahim

A wata sanarwa da hukumar ta fitar a safiyar ranar Juma’a, ta bayyana fursunoni 69 da ke fuskantar shari’a kan ta’addanci da ake nema ruwa a jallo, inda ta bukaci jama’a da su bayar da bayanai masu amfani da za su kai ga sake kama su.

Sanarwar ta kuma ƙunshi hotuna, sunaye da sauran cikakkun bayanai game da masu gudun hijira 69.

“Waɗannan su ne fuskoki da sunayen fursunonin da ke da shari’ar BOKO HARAM / TA’ADDANCI da suka tsere daga gidan yarin Kuje a harin gidan yari a ranar 5 ga Yuli, 2022.

Labarai Masu Nasaba

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba

“Idan ka ga daya daga cikin wadannan mutane, ko kuma kana da bayanai masu amfani da za su kai ga sake kama su, to ka kira 07000099999, 09060004598 ko 08075050006 ko kuma duk wata hukumar tsaro da ke kusa da ku.
Muna ba da garantin ɓoye bayananku, ” cewar sanarwar.

Hukumar ta kuma samar da shafin yanar gizon, www.corrections.gov.ng/escapees, inda za a iya duba duk waɗanda suka tsere daga gidan yarin Kuje.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabon Rikicin Cikin Gida Na Barazanar Mayar Da Hannun Agogo Baya A PDP

Next Post

Mene Ne Hukuncin Kebance Juma’a Da Azumi Idan Ta Dace Da Ranar Arfa?

Related

Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman
Manyan Labarai

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

20 hours ago
Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba
Da ɗumi-ɗuminsa

Yajin Aikin ASUU: Gwamnatin Tarayya Da ASUU Sun Tashi Daga Tattaunawa Ba Tare Da Cimma Matsaya Ba

2 days ago
Matar Shugaban Kasar Amurka, Jill Biden Ta Kamu Da COVID-19 
Manyan Labarai

Matar Shugaban Kasar Amurka, Jill Biden Ta Kamu Da COVID-19 

2 days ago
Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP

2 days ago
Kotu Ta Yanke Wa Wadume Hukuncin Daurin Shekara 7 A Gidan Yari
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotu Ta Yanke Wa Wadume Hukuncin Daurin Shekara 7 A Gidan Yari

3 days ago
Next Post
Arfa

Mene Ne Hukuncin Kebance Juma'a Da Azumi Idan Ta Dace Da Ranar Arfa?

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.