• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

by El-Zaharadeen Umar
3 weeks ago
in Labarai
0
Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar hana fasa kwabri ta kasa reshen jihar Katsina ta yi nasarar kama kayan maye da motoci guda biyu wanda kudin ya kai naira miliyan 721,592,250 a Katsina.

Wannan nasara dai sun same ta a yankin Daura akan iyakar Nijeriya da kasar Nijar inda ake kokarin shigowa da wadannan haramtattu kayayyaki.

  • EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
  • Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Da yake jawabi a lokacin taron manema labarai a Katsina shugaban hukumar Idris Abba Aji ya bayyana wannan nasara a matsayin ta kasa baki daya.

Ya kara da cewa irin wadannan kayayyakin maye ne ake kaiwa ‘yan ta’adda domin su ci gaba da kai wa al’umma hare-haren wuce gona da iri a jihar Katsina da arewacin Nijeriya baki daya.

Abba Aji wanda ya ce kama wadannan kayayyaki za su taimaka wa kokarin jami’an tsaro da gwamnati wajen ganin an kawo karshen matsalar tsaro a Nijeriya musamman yankin arewa da batun ya fi kamari.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

Shugaban hukumar hana fasa kwabri ta kasa ya ce sun kama kwali goma sha hudu na Tramadol wanda kudin da ya kai naira miliyan 650 da kuma pregabalin kwali 38 wanda kudin da ya kai naira miliyan 28,500

Kazalika ya ci gaba bayanin cewa sun kama tabar wiwi wanda ya kai kulli 174 kudin ta sun kai naira miliyan 1,807,250 .

“Duk a lokacin wannan kamen mun samu nasarar kama motoci guda biyu Toyota land cruiser mai launi ash mai lamba ABJ 451 AP Abuja wanda kudin ta suka kai miliyan 10,509

Sai kuma Toyota Jeep land cruiser baka mai lamba YAB 935 BJ Abuja wanda suka ce kudin ta zai kai naira miliyan 12,600.

A cewar sa, sun kama wadannan motoci bisa bayanan sirri da suka samu wanda kuma sun cafke mutum guda wanda yanzu an ba da belin sa kafin ranar zuwa kotu.

Ya kara da cewa jama’a sun fara korafi a kan yadda jami’an tsaro na Kwastam ke tare manyan motoci a kan hanya wanda ya ce labarin sirri da suke samu ya sa suke yin haka wanda yanzu ga nasara an samu.

“Yanzu an fito da sabbin dabarun yin fasa kwabri inda ake amfani da manyan motoci Na alfarma wanda ake sa ran cewa ba za a iya tsaida su a kan hanya ba, sai a dauko kayan laifi a wuce da su,”inji shi

Idris Abba Aji ya ce jami’an da da sauran jami’an tsaro a shirye suke wajen ganin sun taimaka wa kokarin da gwamnati ke yi na dakile shigowa da muggan kwayoyi domin kaiwa ‘yan bindiga.

Kazalika ya nuna irin illar da shigowa da irin wadannan kwayoyi ke yi wajen ba da aiki baya musamman fada da ‘yan bindiga da mafi yawan su sai shi. Sha kwaya kafin su kai hare-haren wuce gona da iri.

Daga karshe ya yi fatan cewa al’umma su ci gaba da taimaka masu da bayanan sirri domin ganin an samu nasarar da ake bukata a Nijeriya da kuma jihar Katsina.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Katsina
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

Next Post

Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

Related

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

1 hour ago
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu
Labarai

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

3 hours ago
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

4 hours ago
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

7 hours ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

7 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

8 hours ago
Next Post
Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da "Canji Mai Girma" Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.