Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Hukumar Kwastan Ta Kama Bindigogi Fiye Da Dubu Daya A Lagos

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar hana fasa kauri ta Nijeriya, kwastam, mai kula da shiyyar tashar jiragen ruwa ta Tincan Island da ke a Legas, ta kama manyan bindigogi sama da dubu daya.

Shugaban hukumar kwastom na kasa kanar Hamid Ali mai ritaya, shi ne ya bayyanawa manema labarai hakan a yau Litinin. Shugaban Ya kara da cewa an shigo da bindigogin ne daga kasar Turkiya.

Bindigogin sama da 1,000 dai kamar yadda shugaban hukumar kwastom ya nuna, ko wacce daya tana iya hallaka mutane da dama a cikin lokaci guda. Ba kamar sauran bindigogi. Hukumar ta gano cewa bindigogin ana yi musu dure ne da harsashi — to sai dai ya ce hadarinsu ba ya misaltuwa.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Samar Da Kayayyakin Noma Cikin Sauki Yafi Bada Bashin Noma —Sani Dangote

Next Post

Sulaiman Usman Ya Zama Gogaggen Lauya Na Farko A Sakkwato

RelatedPosts

Babban Burin Mu Shi Ne Habbaka Tattalin Arzikin Kanawa Da Samawa Matasa Aikin Yi

Babban Burin Mu Shi Ne Habbaka Tattalin Arzikin Kanawa Da Samawa Matasa Aikin Yi

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka Kano Babban burin wannan Kamfani mai...

Za A Fara Aikin Hanyar Ibadan Zuwa Kano, Fatakwal Zuwa Maiduguri Nan Ba Da Jimawa-Gwamnati

Za A Fara Aikin Hanyar Ibadan Zuwa Kano, Fatakwal Zuwa Maiduguri Nan Ba Da Jimawa-Gwamnati

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa A ranar Juma'a Gwamnatin Tarayya ta...

Noman Rani: Gwamnatin Katsina Za Ta Fadada Dam Din Sulma

Noman Rani: Gwamnatin Katsina Za Ta Fadada Dam Din Sulma

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Gwamnatin jihar Katsina za ta kashe...

Next Post

Sulaiman Usman Ya Zama Gogaggen Lauya Na Farko A Sakkwato

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version