• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Al'adu
0
Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kalmar sangarta tana nufin duk wani abinda da ko ‘ya suka yi wanda bai dace ba, ba za a yi masu fada ba domin gudun kada zuciyarsu ta baci,duk wani abinda irinsu suka yi sai ace daidai ne ba wata matsala.

Abuna biyu kuma shi ne duk wani abinda suka son a yi masu daya jibanci kudin nan da nan za ayi masu, ko kuima a basu ahaka za a basu.

  • Dabi’un Da Ke Zubar Da Mutuncin Maigida

Saidai kuma wani abu sannu a hankali idan har aka cigaba da irin wannan hali na sangarta ‘ya’ya,su zama ‘yan lele ba a son fada masu duk wani abinda zai bata masu rai.

Yau da gabe sai Allah domin kuwa babu wani abinda ke dauwama sai ikon Allah,komai na iya sauyawa ba tai fadawa mutum za a yi ba cewa ga lokacin da al’amarin zai kasance ba.Wasu sai a bata su da kullum jin dadi ba tare da nuna masu hanyoyin da ake samun kudin ba,ba a koya masu sana’a, zuwa makaranta ma ba a matsa masu su je.

Har da idan ta Allah ta kasance ko sauyawar rayuwar kamar yadda na riga na yi bayani ido ya fara raina fata.Ko dai na gaba ya koma baya wanda daga haka ne abubuwa ske sauyawa ga wadanda aka kwadaitawa kullum dadi sai kashe kudi.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A 8-8-2025

Baa san yadda za a nemo su ba amma an san hanyar kashewa, tun da dai an saba da dadin wahala ta shigo, dole ne a shiga aikata abubuwan da basu dace ba , domin dai kawai aji dadi.

Irin wadannan ‘ya’yan da aka sangarta daga karshe da idan ba sa’a ce aka yi abinda ba a so ne ya kan faru na aiakata abubuwan da basu dace, wanda kuma a lokacin wankin Hula ya kai dare babu wani gyaran da za a yi, domin kuwa icce ya kai ga rike wa ya yi girma, idan aka yi kokarin yin wani abu karaya shi za a yi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dole A Hada Kai Don Yaki Da Miyagun Kwayoyi – Hajiya Fatima

Next Post

Kananan Sana’o’i Da Ci Gaban Kasa (2)

Related

GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A

1 week ago
GORON JUMA’A 8-8-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 8-8-2025

2 weeks ago
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya
Goron Juma'a

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2 months ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 20-06-2025

2 months ago
Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana
Al'adu

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

3 months ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 30-03-2025

3 months ago
Next Post
Kananan Sana’o’i Da Ci Gaban Kasa (2)

Kananan Sana’o’i Da Ci Gaban Kasa (2)

LABARAI MASU NASABA

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

August 23, 2025
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

August 23, 2025
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

August 23, 2025
Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

August 23, 2025
Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

August 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi 

August 23, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

August 23, 2025
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.